Aliko Dangote
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ƴa gayawa duniya cewa a yanzu yana hutawa ne bayan ya samu nasarar kammala aikin matatar mai.
Wani masanin tattali a Najeriya ya bayyana cewa farashin man fetur zai cigaba da sauka a Najeriya har zuwa watan Yunin 2025 bayan Dangote da NNPCL sun rage kudi
Kungiyar masu dillancin kan feturi a Najeriya watau PETROAN ta nuna farin ciki da yabon NNPC da Ɗangote bisa rage farashin litar man fetur a Najeriya.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL), ya zaftare farashin litar fetur a gidajen mai da ya mallaka. Kamfanin ya rage farashin ne bayan matatar Dangote ta yi hakan.
Matatar Dangote ta bayyana gidajen mai din da masu bukatar sauki za su rika samun man fetur dinsa a farashi mai rahusa. Sun hada da AP, MRS da Heyden.
Matatar Dangote ta dauki nauyin rage asara ga 'yan kasuwa da suka saye fetur a tsohon farashi domin su rage kudin mai a Najeriya. Dangote zai kashe N16bn kan haka
Kamfanin MRS ya rage farashin man fetur a dukkan gidajen mansa a Najeriya. MRS ya sauke farashi ne bayan matatar Dangote ta rage kudin man fetur.
Masu shigo da mai daga ketare sun ce kasuwancinsu na cikin matsala bayan matatar Ɗangote ta sake rage farashin litar man fetur, sun ce za su iya yin asara.
Kamfanin Dangote Refinery ya sake rage farashin fetur daga ₦890 zuwa ₦825 kowace lita inda aka tabbatar da cewa a Lagos za a siyar da lita kan ₦860.
Aliko Dangote
Samu kari