Aliko Dangote
Alhaji Aliko Dangote ya ce nan gaba kadan za su kawo wasu manyan sauye sauye a harkar man fetur a Najeriya. Ya ce za su igaba da habaka tattalin kasa.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ja fitattun attajirai, Bill Gates, Femi Otedola da AbdulSamad Isiyaka Rabi'u zuwa matatar Dangote a Legas.
Alhaji Aliko Dangote ya ci gyaran mai gabatar da taro a matatarsa da ya kira shi da shugaba a gaban shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Tinubu ya je matatar Dangote
Shugaban rukunin kamfanonin Ɗangote, Alhaji Aliko Ɗangote, ya bayyana cewa tsarin sayen ɗanyen mai da Naira ya kawo sauƙi matuka ga ƴan Najeriya.
Wasu dilolin man fetur 6 sun rage farashin man fetur a Najeriya yayin da farashin gangar mai ke kara sauka. An samu saukin ne yayin da ake shirin bikin sallah.
Shugaba Bola Tinubu ya karrama Bill Gates da lambar yabo ta CFR a Legas. A fadi yadda Bill Gates da Dangote suka hada kai suka ceci Arewacin Najeriya.
Gwamnatin Neja karkashin gwamna Umaru Bago ta bukaci Aliko Dangote ya hada kai da ita domin hako mai a jihar a yankin Bida, Dangote zai zuba jari a Neja.
Alhaji Aliko Dangote ya ce zai samu $7m a rana daga fitar da takin zamani, wanda ya sa ya nemi hadin gwiwa da NPA domin bunkasa harkokin tattalin arzikin Najeriya.
Alhaji Aliko Dangote ya yi haɗaka da gwamnatin jihar Neja wajen samar da katafaren kamfanin shinkafa a Wushi Wushi. Mutane za su samu aikin yi a kamfanin
Aliko Dangote
Samu kari