Aliko Dangote
Alhaji Aliko Dangote ya shiga jerin mutum 100 masu aikin jin kai na duniya, yana kashe dala miliyan 35 a shekara wajen ayyukan inganta ilimi da kiwon lafiya.
Matatar Dangote ta ce za ta cigaba da samar da man fetur mai araha da inganci a Najeriya. Dangote ya godewa Bola Tinubu kan sayar masa da danyen mai da Naira.
Alhaji Aliko Dangote daga Najeriya da Dave Rubenstein daga kasar Amurka sun saye kamfanin yawon bude ido mafi dadewa a kasar Kenya, Pollman’s Tours and Safaris.
Kungiyar kwadago reshen jihar Legas ta gargadi Alhaji Aliko Dangote kan dauko ma'aikata daga Katsina zuwa Legas. Kungiyar ta ce za ta dauki mataki kan lamarin.
An yi ta yada bidiyo dauke da matasa 89 da aka ce sun je Lagos daga Katsina domin yin aiki a matatar Aliko Dangote, yan sanda sun yi bincike da tabbatar da gaskiya.
Mai kamfanin BUA, Abdul Samad Rabiu ya gana da shugaba Bola Ahmed Tinubu a fadar shugaban kasa. BUA ya yi magana kan sauke farashin siminti da abinci.
Kamfanin Dangote ya bude wa matasan Najeriya kofar samun shiga shirin ba wadanda suka kammala karatu aikin ba su horo na musamman na na shekarar 2025.
Matatar man Dangote ta sanar da rage kudin litar man fetur daga N835 zuwa N825 domin saukaka wa 'yan Najeriya. Hakan na zuwa ne bayan Dangote ya gana da NNPCl
Kamfanin Dangote ya sake rage farashin man fetur zuwa N825, daga 835 a matatar mansa da ke Legas don bai wa 'yan Najeriya damar sayen fetur din a farashi mai sauƙi.
Aliko Dangote
Samu kari