Abun Bakin Ciki
Jam'iyar haɗaka watau ADC ta caccaki gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa amfani da rasuwar Muhammadu Buhari wajen neman tausayawar ƴan Arewa.
An shiga alhini a yankin ƙaramar hukumar Dawakin Tofa a jihar Kano lokacin da wasu matasa suka faɗa magudanar ruwa da aka toshe, an rasa rayuka huɗu a ibtila'in.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja zuws jihat Ogun ranar Lahadi mai zuwa domin halartar taron addu'ar kwana 8 da rasuwar Sarkin Ijebuland.
Tsohon Ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya yi ta'aziyya ga wata dattijuwa da aka ce ita ta reni marigayi Muhammadu Buhari tun yana karami.
Bayan karrama marigayi Muhammadu Buhari da Bola Tinubu ya yi, jikan tsohon shugaban kasa, Shehu Shagari ya ce kakansa bai samu haka daga gwamnati ba a 2018.
Gwamnatin tarayya ta gargadi jihohi 11 kan ambaliya daga 16-20 Yuli, ta kuma kafa shirin inshora don dakile barazanar da ambaliya ke haddasawa a kasa.
An sace kansilan APC na Daudawa, Buhari Aliyu a hanyar Funtua, inda ake zargin wani mai baiwa ’yan bindiga bayani ne ya taimaka wajen yin garkuwa da shi.
Yayin da ake cigaba jimamin mutuwar Muhammdu Buhari, tsohon shugaban kungiyar kwadago, Ayuba Wabba ya bayyana babban rashi da aka yi bayan rasuwar dattijon.
Mutum 54 sun mutu cikin sa’o’i 24 a Pakistan sakamakon ruwan sama mai ƙarfi da ya haddasa ambaliya, rushewar gidaje, da katsewar wuta a yankunan da abin ya shafa.
Abun Bakin Ciki
Samu kari