Abun Bakin Ciki
Tsohon minista a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana alhini kan rasuwar Sheikh Modibbo Dahiru Aliyu Ganye wanda ya rasu a ranar Laraba a Adamawa.
Wata matar aure, Zuwaira Hassan ta shiga hannu bisa zargin kona al'aurar kanwar mijinta yar shekara 10, ta bayyana cewa ta yi haka ne kan umarnin wata mai magani.
‘Yan bindiga da ake zargin Lakurawa ne sun kashe hakimi a Sokoto, yayin da suka tilasta mutane tserewa daga gidajensu saboda hare-haren da suke kaiwa ba kakkautawa.
Rahotanni da suke iskarmu sun tabbatar da cewa an tsinci gawar Morrison Ogbonna a wani otal da ke Calabar ranar Alhamis 18 ga watan Satumbar 2025.
Bayanan da muke samu yanzu sun tabbatar da cewa masarautar Kano ta tabbatar da rasuwar Sarkin Gabas, Hakimin Kabo, Alhaji Idris Muhammad Adamu DanKabo.
Rundunar ‘yan sanda a Najeriya ta fitar da cikakken jadawalin jana’izar tsohon sufeta janar na hukumar, Solomon Arase wanda ya rasu a ranar 31 ga watan Agustan 2025.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa kotun sojoji a Jos a Plateau ta yanke wa soja hukuncin rataya bayan kama shi da laifin kashe mai Keke Napepp a jihar Bauchi.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an yi rashin babban Fasto a jihar Benue, Simon Agu Mashika da aka ce ya fi kowa dadewa yana wa'azi a jihar.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq na jihar Kwara ya yi jimami bisa rasuwar fitaccen malamin addinin Musulunci na Ilorin, Sheikh Hamzah Ariyibi, wanda ya yi fice.
Abun Bakin Ciki
Samu kari