Abun Al Ajabi
Umar Sule, wani dattijo dan sheka 50 da ke Bauchi ya amsa laifin dirka wa 'yarsa ciki. Rundunar 'yan sanda na shirin mika shi gaban kotu bayan kama shi.
Bayan sace wata motar ofishin mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro a masallacin Juma'a, Nuhu Ribadu, rundunar ‘yan sanda ta fara bincike kan lamarin.
An shiga rudani a Kano bayan yarinyar da aka ce ta mutu kuma aka binne ta, ta bayyana a gida da ranta, lamarin da ya dauki hankalin jama'a. Mutane sun karya lamarin.
Ƴar tsohon gwamnan jihar Oyo, Chief Omololu Olunloyo, Kemi Olunloyo ta barranta kanta da iyalanta inda ta ce ta fita daga cikin dangin Olunloyo baki daya.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya musanta jita-jitar cewa wani ya shige masa gaba wajen zaben sabon Alaafin Oyo, Mai Martaba, Oba Abimbola Akeem Owoade I.
Gwamnan Jihar Kebbi, Kwamred Nasir Idris, ya dakatar da babban sakataren Nasiru Abubakar Kigo saboda wata magana da ya yi game da luwadi da madigo.
Dr. Idris Dutsen Tanshi ya rasu a Bauchi. An shirya jana'izarsa a ranar Juma’a da karfe 10:00 na safiya. Legit ta jero abubuwa 7 da marigayin ya gina rayuwarsa a kai
Fitaccen mai sharhi, Reno Omokri, ya soki kisan wasu matafiya da ake zargin suna kan hanyarsu daga Port Harcourt zuwa Kano don hutun bukukuwan Sallah.
Kungiyar Amnesty International ta bukaci a saki ƴan jarida biyu da aka tsare a Kano, tana mai cewa hakan cin zarafi ne da tauye ƴancin fadar albarkacin baki.
Abun Al Ajabi
Samu kari