Abuja
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana Buhari a matsayin jajirtaccen shugaba kuma mai kishin kasa wanda ya sadaukar da rayuwarsa ga ci gaban Najeriya.
Fitaccen jarumin fina-finan Nollywood ya sake shiga dakin tiyata don sake gutsure wani bangare na kafarsa wacce aka yanke a watan da ta gabata a asibiti.
Rundunar ƴan sandan babban birnin tarayya Abuja ta yi ram da wasu hatsabiban yan fashi da makami da ta jima tana nema ruwa a jallo, ta bayyana sunayensu gaba ɗaya.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta lamushe N20k da saurayi ya aike mata domin ta yi kudin motar zuwa ganinsa a Abuja. Ta ki kai masa ziyarar.
Da yammacin jiya Juma'a ce aka sanar da rasuwar mahaifiyar babban malamin addinin Musulunci, Sheikh Abdurrazaka Yahaya Haifan a birnin Tarayya Abuja.
Kungiyar matasa marasa aikin yi a Najeriya (CUYN) ta yaba da ayyukan da ministar ayyukan jin kai da kawar da fatara, Dr Beta Edu, bayan ta hau kan kujera.
An zargi ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, da kitsa kisan marigayi Bako Angbashim, DPO na karamar hukumar Ahoada ta Gabas.
Jami'in NSCDC da ya yi katobarar 'Oga at the top', Shem Obafiaye ya samu karin girma zuwa mataimakin kwamnadan hukumar a Najeriya bayan shekaru 10.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya roki majalisar dokokin tarayya da ta amince ma'aikatar FCT ta samu naira biliyan 17.2 da aka ware mata a kasafin 2024.
Abuja
Samu kari