Abuja
Ministan tsaron Burtaniya, James Heappey MP, ya ƙara kawo ziyara Najeriya kuma ya gana da Badaru, Bello Matawalle, da manyan hafsoshin tsaron ƙasa a Abuja.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Godswill Akpabio, ya ce akwai buƙatar maza su bar wa mata siyasa su koma gefe guda. Ya bayyana cewa adadin matan da ake da.
Idan za ayi rusau a Abuja, binciken FCTA ya nuna gidaje 6, 000 ake magana. Abin zai taba Gishiri, Gwagwalape, Idu, Jabi, Kado, Karshi, Karu, Kubwa, da Lokogoma.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya bayyana cewa ba da tallafi ga al'umma ba shi da wani amfani idan aka kwatanta da gyaran tituna a fadin Najeriya baki daya.
Ministan ayyuka na tarayya, David Umahi, ya bayyana cewa ma'aikatarsa zata gina gada a titim Abuja zuwa Lokoja domin kawo karshen wahalhalun ambaliyar ruwa.
Nyesom Wike ya yi magana da harsen Ingilishin Pidgin cewa zai hada shugaban AEPB da tashin hawan jini, Sabon ministan ya fadawa ma’aikatansa wahala ta gan su.
Ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ya bayyana cewa Najeriya za ta yi amfani da fasahohin zamani wajen tabbatar da tsaron iyakokinta. Ya bayyana.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sabon saƙo ga sabbin ministocin da ya rantsar a ranar Litinin, ciki har da Nyesom Wike da sauran minitocin su 44
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya gargaɗi sabon ministan Birnin Tarayya (FCT) Abuja Nyesom Wike da ya bi a hankali don gudun kar ya jefa.
Abuja
Samu kari