Abuja
Ministan Tinubu na bunƙasa harkokin ma'adinai na ƙasa Dele Alake, ya yi bayani kan dalilin da ya sa Tinubu ya naɗa shi matsayin ministan da zai riƙe ma'aikatar.
Gwamnan jihar Adamawa ya yi kalamai masu taushi bayan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Nyesom Wike a matsayin sabon ministan birnin tarayya Abuja.
Jigo a jam'iyyar APC, Chukwuebuka Obidike ya bayyana cewa tsare-tsaren da Bola Tinubu ya dauko zai tsamo 'yan Najeriya fiye da miliyan 70 nan ba da jimawa ba.
Sabon ministan Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, wanda tsohon gwamnan jihar Ribas ne, ya bayyana ire-iren gine-ginen da zai rushe a wannan muƙamin da Tinubu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya raba sabbin mukaman ministoci a ranar Laraba 16 ga watan Agusta, Imaan Sulaiman Ibrahim na daga cikin wadanda su ka samu mukamin.
Hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta kama Manajoji 2 da wasu ma'aikatan hukumar sufurin jiragen ƙasa bayan fitar bayanan sirrin sake kai hari kan jirgi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi wasu sauye-sauye a ma'aikatun sabbin ministoci da ake rantsarwa yanzu haka a Abuja, Oyetola da Alkali na daga cikinsu.
Hadimin gwamnan jihar Akwa Ibom ya fito fili ya musanta batun cewa jirgin saman gwamnatin jihar, har yanzu yana hannun tsohon gwamnan jihar, Udom Emmanuel.
A wani rahoto da aka fitar, Najeriya ta yi asarar fiye da Dala biliyan 46 saboda satar danyen mai da ake yi a kasar, a cikin mako daya, an samu satar sau 114.
Abuja
Samu kari