Abuja
Kimanin mutane 6 ne suka rasa rayukan su, inda sama da mutane 69 suka ji munanan raunuka sakamakon wani mummunan hadari daya auku a karamar hukumar Kwali, dake babban birnin tarayya Abuja. Wani wanda hadarin ya auku a gabashin...
Wani shaidan gani da ido Ismaila Bala yace wannan lamari ya faru ne a ranar Alhamis din data gabata, a kasuwar dabbobin garin, inda yace abokan biyu sun taimaka wajen kamo wata Saniya da ta tsere yayin da ake tsaka da cinikinta.
Wata yar bautar kasa mai shekaru 23 ta rasa ranta a sanadiyyar harbi da wani dan sanda yayi. Marigayiyar mai suna Linda Angela Igwetu ta rasa ranta ne a rabar Laraba da misalin karfe 3 na safe wanda ya rage saura kwana daya a...
Kamar yadda shafin jaridar The Nation ya bayyana mun samu rahoton cewa, a ranar yau ta Talata ne gwamnatin tarayya ta fara kaddamar da katafaren aiki gadan-gadan na sake gina babbar hanyar titin mota daga jihar Kano zuwa Abuja.
Mutane 12 sun samu munanan raunuka, a lokacin da wata mota mai daukar mutane 18 ta fadi a ranar Asabar dinnan, yayinda wata mota mai kirar Toyota Previa mai rijistirashin lamba FST 927 XP ta fada cikin wani rami, inda mutane 11...
A shekarara data gabata ne gwamanatin kasar nan ta amince da aikin hanyar, bayan wani zama da majalisar ministocin kasar nan suka yi a karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari. Hanyar dai ta jima da lalacewa dalilin...
Wata mata mai suna Onise Ismail ta gamu da ajalinta a hannun wasu mutane da ba tabbatar da su ba, inda aka tsinci gawarta a gidanta dake rukunin gidaje na Citec, unguwar Mbora, kan babbar titn Jabi, a babban birnin tarayya Abuja.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito an gurfanar da baban bolan mai suna Ado Gambo mai shekaru 20 da haihuwa a gaban Kotu ne sakamakon tuhumarsa da laifin sata, inda ake zarginsa da satar wani babban karfen Rodi..........
“A ranar 24 ga watan Afrilu Ofishin Yansandan Utako ta samu kara daga wani mutumi mai suna Daniel Bruce, inda yace da misalin karfe 9 na safiyar ranar Talata, 24 ga watan Afrilu Ifeanyi ya caka ma Bruce wuka a sakamakon musu akan
Abuja
Samu kari