Abuja
Sabon shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya bayyana cewa Najeriya ta yi asarar Naira tiriliyan 2.9 cikin shekaru uku na gwamnatin Muhammadu Buhari.
Nyesom Wike ya bayyana cewa baya adawa da addinin Musulunci a matsayinsa na ministan babban birnin tarayya. Ya fadi hakan ne a ranar Laraba, 18 ga Oktoba.
Nyesom Wike ya zauna da shugabannin majalisar babban masallacin Abuja a karkashin jagorancin Alhaji Yahaya Abubakar, ya ajiye maganar rusa filayen masallacin.
Majalisar Dattawa ta tabbatar da nadin Ola Olukoyede da Halima Shehu a matsayin shugabnnin hukumomin EFFC da NSIPA bayan shan tambayoyi a majalisar.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa an fassara fitowar da ya yi daga zauren majalisar dattawa ba daidai ba, lokacin Sallah ya yi shiyasa ya kama hanya ya fito.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gargadi Shugaban Hukumar EFCC, Olukoyede Ola da ya cire sunansa a misalin da ya ke yayin tantance shi a majalisa.
Sanatan Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo ya nemi afuwar shugaban majalisar Dattawa, Godswill Akpabio kan zargin da ya yi na cewa akwai hannun Akpabio a hukuncin kotu.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya shiga ganawar gaggawa da fusatattun 'yan majalisar jihar Ondo kan kokarin tsige mataimakin gwamna, Lucky Ayiedatiwa.
Shugaba Bola Tinubu ya nada sabon shugaban Hukumar ICPC, Dakta Adamu Aliyu wanda zai jagoranci hukumar wurin ci gaba da yaki da cin hanci a Najeirya.
Abuja
Samu kari