Abuja
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Ola Olukoyede a matsayin sabon shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci, EFCC bayan dakatar da Abdulrsheed Bawa.
Babban Bankin Najeriya, CBN, ya bayyana yadda ya zuba makudan kudade har Naira biliyan 5.78 don farfado da martabar Naira a kasar da ta ke tangal-tangal.
Shugaban cocin RCCG a Najeriya, Fasto Enoch Adeboye ya bayyana cewa su na tare da kasar Isra'ila yayin da ake ci gaba da gwabza mummunan fada a yankin.
David Yusuf, wani malamin makarantar sakandiren mata a babban birnin tarayya Abuja ya wati gari a gidan yari bisa tuhumar lakaɗa wa daibarsa dukan tsiya.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ba za ta iya dakile matsalar rashin aikin yi ba a Najeriya inda ta shawarci masu ruwa da tsaki su kawo mafita don magance matsalar.
An hasko Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, a wani bidiyo da ya yadu yana girkawa tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Bukola Saraki abinci.
Isra'ila ta yi alkawarin kare 'yan Najeriya da ke kasar yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin kungiyar Hamas ta Falasdinawa da kuma kasar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya amince da naɗin Barr. Benedict Daudu a matsayin babban mataimaki na musamman kan harkokin shari'a.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya umarci jami'an tsaro da su fatattaki 'yan bola jari da masu baban bola shiga yankunan Mabushi da Katampe a birnin.
Abuja
Samu kari