Abuja
Femi Adesina, mai magana da yawun shugaban kasa, ya ce dokar za ta fara aiki ne daga ranar 30 ga watan Maris din 2020. A takardar da Falana ya fitar, ya ce a ya
A kokarin da ake na hana yaduwar cutar coronavirus, an gano titunan Abuja, Babban Birnin Tarayyar Najeriya sun zama tamkar kufai, inda ko ina ya zama wayam.
A Abuja, wani fasto ya fada hannun ‘Yan Sanda bayan ya bude cocinsa inda aka yi ibada a Ranar 29 ga Watan Maris, 2020, a daidai lokacin da ake fama da COVID-19.
Za a gurfanar da manyan gudu hudu ne bisa zarginsu da kara farashin kayan tsaftace muhalli, sinadarin tsaftace hannu, da sauran kayan amfani da jama'a ke bukata
Da yammacin yau, Lahadi, ne shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai gabatar da jwabi kai tsaye ga 'yan Najeriya, kamar yadda wata sanarwa daga fadar shugaban kasa
Cibiyoyin gwajin kwayar cutar coronavirus da ke aiki yanzu a Najeriya sune; na cibiyar NCDC da ke Abuja, asibitin kwararru da ke Irrua a jihar Edo, asibitn koya
Shugaban ma'aikatan farar shugaban kasa, Abba Kyari, shine na farko da aka fara samu dauke da kwayar cutar. Na biyu shine gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed,
Sabon rahoto da muke samu daga hukumar hana yaduwar cutuka ta Najeriya wato NCDC, ta bayyana cewa an sake samun karin mutane goma sha hudu da suka kamu da cutar
Ramatu Aliyu, karamar ministar birnin tarayya, ta bayyana cewa sakamakon gwajinta na COVID-19 ya bayyana kuma bata dauke da cutar. Aliyu ta bayyana hakan ne a s
Abuja
Samu kari