Abuja
Magu, wanda ake kyautata zaton cewa shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya dakatar da shi, ya na fuskantar tuhume - tuhume ma su nasaba da almundahana kama karya
Lauya ka kara da cewa; EFCC ta na cigaba da kwace kadarori daga hannun mabarnata a kowacce rana, a saboda haka zai wuya ba abin mamaki bane don an samu banbanci
Zababbun mambobin kungiyar sun hada da; Honarabul Abubakar Sadiq Saadu – daga arewa maso yamma a matsayin shugaba, Dakta Racheal Akpabio – daga yankin kudu maso
A cikin wata sanarwa da jami'an hulda da jama'a, Peter Afunanya, DSS ta ce babu gaskiya a cikin labarin da wasu kafafen yada labarai ke yadawa a kan cewa ta kam
Darektocin da shugaba Buhari ya amince da dakatar da su sun hada da; Mista Jasper Ikedi Azusalam (darektan kudi da saka hannun jari), Uwargida Olukemi Nelson
A cikin wata sanarwa da ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, ya fitar da yammacin ranar Laraba, ya ce jirage za su fara tashi da sauka a iya cikin gida N
A cikin wata ta daban, shugaba Buhari ya bukaci majalisar dattijai ta amince da nadin sabbin kwamishinoni uku a hukumar daidaito a rabon mukami da daukan aiyuka
Farfesa Adesugba lauya ne da ke da kwarewa ta musamman a bangaren raya tattalin arziki da habaka harkokin kasuwanci a ciki da wajen Najeriya. Kafin nadinsa, Far
A cewar kungiyar IMN, an ajiye gawar mambobinta uku; Suleiman Shehu, Mahdi Musa da Bilyaminu Abubakar Faska, a babban asibitin kasa da ke Abuja yayin da su ka
Abuja
Samu kari