Abuja
Shugaban Jami'ar Abuja, Farfesa Abdul-Rasheed Na'Allah ya bayyana cewa daga yanzu sai an yi wa dukkan dalibai gwajin kwayoyi kafin ba su gurbin karatu a Jami'ar.
Alkalin alkalan Najeriya, Olukayode Ariwoola ya gargadi sabbin alkalai kan karbar cin hanci da rashawa, ya ce kundin tsarin mulki yafi ra'ayin jama'a komai girmansa.
Jami'an 'yan sanda a birnin Tarayya Abuja sun damke mutane 14 kan zargin yada karyar cewa an sace musu mazakuta, an gurfanar da su a gaban kotu bayan bincike.
Babban dan kasuwa a jihar Kano, Alhaji Saadina Dantata ya kirkiri sabon banki na yanar gizo inda zai yi gwagwarmaya da Opay da Moniepoint da kuma Kuda da sauransu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce zanga-zangar ma’aikata kan tsige shugabannin hukumomi a Abuja baya damunsa domin dai abun da yake aikatawa shine daidai.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bgayyana karin albashi ga ma'aikatan gwamnati don rage musu radadin da suke ciki na cire tallafin man fetur a kasar.
A wata tattaunawa da aka yi da jiga-jigan APC, sun ba da shawari ga Bola Ahmad Tinubu inda suka ce ya kamata ya yi wani abu, hakazalikas na ba NLC ma.
Ma'aikatar harkokin yawon buɗe ido a Najeriya ta musanta rahoton da ke yawo cewa minista, Lola Ade-John, tana kwance a Asibiti ne bisa zargin ta ci guba.
Hukumar FCTA da ke Abuja ta lalata babura 478 yayin da ta yi barazanar fara kama fasinjojin da ke amfani da babura a birnin a kokarinta na hana aikin achaba.
Abuja
Samu kari