Abuja
A ranar 26 ga watan Yuni ne ma'aikatar jin kai, walwalar 'yan kasa da bayar da tallafi yayin annoba ta bude shafin yanar gizo domin fara karbar bayanan ma su sh
Da safiyar yau, Laraba, ne jami'an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) suka kama Olawale Bakare da wasu sauran mutane shida da ke sanye da huluna ruwan dorawa a y
A cikin wani jawabi da Mista Tony Ogunleye, sakataren yada labaran minista Abuja, ya fitar ya ce wakilan kugiyar limaman a karkashin jagorancin, Dakta Tajudeen
Abbas ya kara da cewa hukuma ta dakatar da maigidan daga aikin dora bene a kan tsohon gidansa amma ya yi kunnen kashi, ya zabi a yi masa aiki yayi hutun karshen
Jaridar The Nation ta rawaito cewa ruwan saman ya yi awon gaba da duk wasu gidaje da ke gefen guraben taruwar ruwa, lamarin da ya tilasta jama'a yin kaura domin
A yayin da Mista Pondei ya mike domin daukar rantsuwa gabanin fara amsa tambayoyi da kuma kare kansa daga zargin da ake yi ma sa, sai kawai ya fara bori, kamar
A ranar Alhamis din makon jiya ne mukaddashin shugaban NDDC, Daniel Pondei, ya jagorancin mukarrabansa wajen ficewa daga dakin da kwamitin majalisa ke yi ma sa
‘Yan Majalisa sun fadi dalilin da ya sa shugaba Buhari ba zai kammala titin Abuja zuwa Kaduna a mulkinsa ba wanda kamfanin Julius Berger na kasar Jamus ta ke yi
zaben jihar Edo ya na da matukar muhimmanci ga jam'iyyar APC, a saboda hakane gwamnonin za su gudanar da muhimmin taro a wani wuri a unguwar Asoko. Za su tattau
Abuja
Samu kari