Abuja
Kotun Koli ta shirya raba gardama kan shari'ar zaben gwamnonin jihohin Benue da Ebonyi a yau Litinin 8 ga watan Janairu a babban birnin Tarayya, Abuja.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya sake yin nasarar karbar wani Sanata kuma tsohon Minista zuwa APC a yau Asabar a jihar Nasarawa.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame ya bayyana manyan darussan da ya koya yayin zamanshi a gidan gyaran halin Kuje da ke birnin Abuja, ya roki jama'ar jihar.
Ana zargin Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu ta umarci Akanta Janar ta tura mata naira miliyan 585 cikin wani asusun banki na musamman.
Wata kungiya mai neman ganin cigaban arewa mai suna ANA ta yunkuro da nufin lalubo hanyoyin ganin yadda za a saukakawa maniyyata farashin zuwa Makka.
Wata kotu a Abuja, ta garkame wani Mr Okeye kan zargin ya lakadawa Mr Isaac dukan tsiya. Mr Isaac shi ne mamallakin gidan da Mr Okeye ke haya a ciki.
Rahotanni daga yankin karamar hukumar Bwari a birnin tarayya ya nuna cewa yan bindiga sun yi garkuwa da yan uwan juna su bakwai, sun ji wa yan sanda biyu rauni.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi sabbin nade-naden manyan daraktoci a manyan hukumomin NPA da NIMASA don maye gurbin wadanda aka sallama a kwanakin baya.
Tsohuwar Ministar jin kai da walwala, Sadiya Umar Farouk ta bukaci karin lokaci kan rashin lafiya da ke damunta bayan Hukumar EFCC ta gayyace ta.
Abuja
Samu kari