Jihar Abia
Wani malamin addinin Kirista, Fasto Joel Atuma, ya fito ya yi hasashe kan tazarcen Shugaba Bola Ahmed Tinubu. Ya ce akwai sharadin da zai sanya ya fadi zabe.
An yi ta ce-ce-ku-ce bayan Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya karbi miliyoyin daloli daga bankin raya Musulunci inda daga bisani ya yi karin haske.
Sanata da ke wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu ya yi karin haske kan rashin lafiyar shugaban kasa, Bola Tinubu da ake ta yadawa inda ya ce ba gaskiya ba ne.
Yayin da PDP ke shirin gyara kura-kuranta domin zaben 2027, tsohon mataimakin gwamnan a Najeriya ya jefar da lema bayan sanar yin murabus daga jam'iyyar.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga sun harbe wani matashi mai shekara 27 a Osisioma, Abia, sannan suka sace kanwarsa kafin bikin aurenta.
Gwamna Alex Otti ya ce za a dauki karin malamai 4,000 aiki a Abia, yayin da gwamnati ke kokarin samar da ilimi da kiwon lafiya kyauta a fadin jihar.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kai hari kan wani kwamishina a jihar Imo da kuma wasu mutane guda uku da suka sha da kyar.
Gwamnan jihar Abia ya karrama jami'in hukumar shige da fice Najeriya ta NIS saboda kin karbar cin hancin N10 a wajen bokan da ya kama yana shirin arcewa a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu ya bayyana cewa babu abin da ya samu a matsayin gwamna na shekara takwas sai kuɗinsa da ya kashe wa al'umma.
Jihar Abia
Samu kari