
Jihar Abia







Gwamnan jihar Abiya, Okezie Ikpeazu, ya mance da kalubalen da yake sha bayan ɗan takarar PDP ya sha kaye a zaben gwamnan da aka kammaƙa hannun Labour Party.

Bayan kammala zaɓen 2023, wasu gwamnoni ba su samu nasarar ɗora wanda suma so ya gaje su ba, sun sha kashi hannun manyan abokan adawarsu ranar 18 ga Maris.

Mai tsawatarwa na majalisar dattawan Najeriya, Sanata Orji Kalu, ya sanar da rasuwar uwar gidansa, Ifeoma Kalu, mai shekaru 61 a duniya a shafinsa na Facebook.

A zaben da aka yi a bana, duk da jam’iyyarsa ta PDP ba tayi nasara a Abia ba, Okezie Ikpeazu ya bada shawarar a hakura da zuwa kotu domin ayi shari’a da LP.

'Yan ta'addan IPOB sun game da mummunan yanayi yayin da 'yan sanda suka hallaka 'yan ta'adda biyar nan take a lokacin da suka farmaki 'yan sandan a jihar Abia.

Rundunar yan sanda reshen jihar Abiya ta samu nasarar dakile yunkurin yan ta'adda na kai wa jami'anta hari, wasu sun ce ba haka lamarin ya faru ba, an kashe 5.
Jihar Abia
Samu kari