Jihar Abia
Jam'iyyar PDP a jihar Abia, Kelvin Jumbo Onumah ya sauya sheka zuwa APC tare da dubannin magoya bayansa, ya ce zai ba da gudummuwa wajen kawo ci gaba.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta kwace wasu kuɗaɗe da ake zargin suna da alaka da tsohon gwamnan Abia, Theodore Orji, ta sa a rufe asusun.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Abia, Sanata Emma Nwaka, ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC. Sauya shekarsa na zuwa ne bayan ya yi murabus daga PDP.
Sanata Orji Kalu ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa akwai shiryayyun matakai da gwamnatin Bola Tinubu ke dauka wajen kakkabe yunwa da ta yi katutu a kasa.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya ya tarbi 'yan adawa da suk asauya sheka zuwa jam'iyyar APC a jihar Abia. Ya yi musu marabar shigowarsu APC.
Wasu rahotanni da aka wallafa a dandalin sada zumunta na Facebook, sun ce an kashe sojojin Najeriya 80 a wata arangama da ‘Yan Biafra. An gano gaskiyar lamarin.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya amince da ba sarakunan gargajiya N250,000 duk wata domin taimaka musu wurin gudanar da ayyukansu da dakile matsalolin tsaro.
Ministan harkokin jiragen sama da sararin samaniya, Festus Keyamo ya ce gwamnan jihar Abia, Alex Otti zai koma jam'iyyar APC kamat dai ɗan da ya ɓata.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Cosmos Ndukwe, ya bi sahun masu yabawa shugaban kasa Bola Tinubu. Ya yaba masa kan hukumar SEDC.
Jihar Abia
Samu kari