![Gwamna ya ƙara gamuwa da cikas, kwamishina ta 3 ta yi murabus daga muƙaminta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/308577681c2180b8.jpeg?v=1)
Jihar Abia
![Gwamna ya ƙara gamuwa da cikas, kwamishina ta 3 ta yi murabus daga muƙaminta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/308577681c2180b8.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun hallaka babban jami'in dan sanda da wasu mutum 3](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ebdd2324b0fd3f41.jpeg?v=1)
![Gwamna ya gamu da cikas, kwamishinoni 2 sun yi murabus daga muƙamansu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/95157e868c7ca39a.jpeg?v=1)
![Ana tsaka da cin kwakwa, gwamna zai ba ma'aikata N45,000 domin rage raɗaɗin kunci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bf5ff4cd460f461c.jpeg?v=1)
![Aba: Ƴan bindiga sun kai ƙazamin hari, sun harbe ƴan sanda har lahira](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3012ad1ab9f5bae2.jpeg?v=1)
![Matasa sun shiga babbar matsala sanadin Facebook, ana neman su biya N100m](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e508e32d28844fc3.jpeg?v=1)
![Zargin rashin caccakar ƴan adawa: Gwamna ya fatattaki sakataren yaɗa labaransa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7d569d43663fee9b.jpeg?v=1)
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya fatattaki sakataren yada labaransa, Kazie Uko a jiya Laraba 19 ga watan Yuni yayin da ya maye gurbinsa nan take da Njoku Ukoha.
![Hankula sun tashi yayin da sojan Najeriya ya salwantar da ransa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0a5e22ab7c7ff9b5.jpeg?v=1)
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani sojan Najeriya ya yanke shawarar raba kansa da duniya a jihar Abia. Sojan dai yana aiki ne da bataliya ta 144 a jihar.
![Sojojin Najeriya sun ragargaji 'yan ta'adda a jihohin Kudu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fddbd82a7758099f.jpeg?v=1)
Sojojin Najeriya sun kai tagwayen farmaki kan 'yan ta'adda a jihohin Abia da Ondo a kudancin Najeriya. Farmakin ya jawo lalata sansanin 'yan ta'addan IPOB da ESAN.
![Gwamna ya dakatar da kwamishina bayan gano wata baɗaƙala, ya ɗauki mataki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bf5ff4cd460f461c.jpeg?v=1)
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya dakatar da kwamishinar lafiya daga aiki bisa zargin rashin gaskiya da almundahanar kuɗaɗe.
![Jam'iyyar APC ta ɗauki zafi, an dakatar da wasu manyan jiga jigan jam'iyya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/39778def62925e3d.jpeg?v=1)
All Progressives Congress (APC) a ƙaramar hukumar Aba ta Arewa a jihar Abia ta dakatar da wasu manyan ƙusoshi da take zargi da aikata wasu laifuffuka.
![Shugaba Tinubu ya fusata, ya ba da sabon umarni kan kisan da aka yiwa sojoji a Abia](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1069fe7265db92b5.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi Allah wadai da kisan da aka yiwa jami'an sojoji a jihar Abia. Tinubu ya umarci hukumomin tsaro su cafko masu hannu a harin.
![Hantar Tinubu ta ƙaɗa, Shugaban PDP ya faɗi yadda za a kayar da APC a zaɓen 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/75116b86ef2da71d.jpeg?v=1)
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Umar Damagun ya bayyana cewa lokaci ya yi da babbar jam'iyyar adawa za ta koma gidanta na asali, ya roƙi mambobi su ƙata hakuri.
![Matawalle ya dauki zafi kan kisan sojoji a Abia, ya fadi matakin dauka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4a1844f2f25b7b53.jpeg?v=1)
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi magana da kakkausar murya kan kisan da 'yan ta'adda suka yi wa dakarun sojojin Najeriya a jihar Abia.
![Rundunar sojoji ta sha alwashi kan kisan da aka yiwa sojoji a Abia, ta fadi masu hannu a harin](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0a5e22ab7c7ff9b5.jpeg?v=1)
Rundunar sojojin Najeriya ta yi magana kan kisan da aka yi wa sojoji a jihar Abia. Rundunar ta ce za ta mayar da martani mai zafi kan wannan mummunan danyen aikin.
Jihar Abia
Samu kari