Jihar Abia
Mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya musanta cewa an ware N1bn a kasafin 2026 domin sayo kayan kida ga coci-coci a mazabarsa.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta sanar da 'yan Najeriya kayan da za ta sanya idan har mijinta ya sake samun mulki a karo na biyu.
Wani hadimin mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya yi murabus daga kan mukaminsa. Hadimin ya bayyana dalilinsa na daukar matakin.
Gwamnonin Najeriya sun bukaci a tanadar masu da doka a kundin tsarin mulkin Najeriya da za ta ba su cikakken ikon sarrafa ayyukan tsaro a jihohinsu.
Shugaban kwamitin zaben fitar da gwani na NDC a jihar Abia, Chief Asukewe Ikoawaji ya yi gaban kansa ya mika sunayen yan takara ki tsaye ga hukumar INEC.
Rahotanni sun tabbatar da cewa rikici jam'iyyar APC reshen Abia bayan fitowar ‘yan takara biyu daga zaben fidda gwani na gwamna gabanin babban zaben shekarar 2027.
Dan siyasar da ke zaune a kasar Amurka, Emeka Bahadur, ya zama ɗan takarar jam'iyyar ADC na mazabar Ikwuano/Umuahia ta tarayya gabanin zaɓe mai zuwa.
Sanata Orji Kaku da mataimakin shugaban majalisar Wakilai, Sanata Orji Kalu sun yi ikirarin cewa Shugaba Tinubu ya ba su izinin jagorancin jam'iyyar APC a Abia.
Fastocin PFN a Abia sun shawarci Gwamna Alex Otti kada ya janye daga siyasa bayan wa’adinsa na biyu a 2031, suna mai da hankali kan mabiyan jama'a.
Jihar Abia
Samu kari