Jihar Abia
Shugaban kwamitin zaben fitar da gwani na NDC a jihar Abia, Chief Asukewe Ikoawaji ya yi gaban kansa ya mika sunayen yan takara ki tsaye ga hukumar INEC.
Rahotanni sun tabbatar da cewa rikici jam'iyyar APC reshen Abia bayan fitowar ‘yan takara biyu daga zaben fidda gwani na gwamna gabanin babban zaben shekarar 2027.
Dan siyasar da ke zaune a kasar Amurka, Emeka Bahadur, ya zama ɗan takarar jam'iyyar ADC na mazabar Ikwuano/Umuahia ta tarayya gabanin zaɓe mai zuwa.
Sanata Orji Kaku da mataimakin shugaban majalisar Wakilai, Sanata Orji Kalu sun yi ikirarin cewa Shugaba Tinubu ya ba su izinin jagorancin jam'iyyar APC a Abia.
Fastocin PFN a Abia sun shawarci Gwamna Alex Otti kada ya janye daga siyasa bayan wa’adinsa na biyu a 2031, suna mai da hankali kan mabiyan jama'a.
Ɗan majalisar Abia, Uchenna Erondu Jnr, ya bar PDP ya koma APC yau 17 ga Fabrairu, 2026. Ya ce sake zaɓen Shugaba Tinubu a 2027 ba abin sasantawa ba ne a jihar Abia.
Mataimakin Gwamnan Abia, Ikechukwu Emetu, ya bayyana cewa LP ta shirya karɓar Bola Tinubu, idan ya shirya barin APC, duk da rikicin cikin gida a jam'iyyar.
Wani bidiyo ya bazu inda aka ga wani mutum dauke da adda ya kutsa cocin ibada a jihar Abia, yana korafin yadda hayaniyar ke damunsa daga wajen taron.
ALGON reshen Abia ta wanke Gwamna Alex Otti kan zargin karkatar da kuɗaɗen ƙananan hukumomi; shugabannin sun yaba da gina hanyoyi da biyan albashi a jihar.
Jihar Abia
Samu kari