Bola Tinubu
Gwamnatin Bola Tinubu ta zo da sabon salon da ba a saba da shi ba, za a rika auna Ministoci. Duk ministan da yake rike da mukami zai iya rasa kujerarsa.
Duk da Bola Tinubu ya yi alkawarin zai gyara tattalin arziki, an canza Dala a kan sama da N1, 100. Naira ta yi lalacewar da ba a taba gani ba a tarihin Najeriya
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Tinubu ta ce za a jinkirta buɗe sabbin jami’o’in da gwamnatin da ta shude ta amince da kafa su.
Majalisar Dattawa ta tabbatar da nadin Ola Olukoyede da Halima Shehu a matsayin shugabnnin hukumomin EFFC da NSIPA bayan shan tambayoyi a majalisar.
Wani 'dan majalisa ya kai kuka game da yadda ‘yan bindiga su ka addabe su, ya nemi Gwamnatin Tarayya ta cece su daga hannun ‘yan bindiga da ke barna a Neja.
Dr. Ifeanyi Okeke ya zama sabon shugaban hukumar SON. Kafin nan Shugaban kasa ya tsige shugabannin hukumomin CAC, ITF, NEPC, OGFZA, NSDC, ya nada masu sababbi.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gargadi Shugaban Hukumar EFCC, Olukoyede Ola da ya cire sunansa a misalin da ya ke yayin tantance shi a majalisa.
Shugaba Bola Tinubu ya yi wasu nade-nade da su ka jawo cece-kuce a tsakanin al'umma tun bayan hawanshi karagar mulki a watan Mayu na wannan shekara.
Kungiyar Centre for Democracy & Human Rights (CEDEHUR) ta na yaki da nada Olu Olukoyede, ta ce doka ba ta ba Ola Olukoyede dama ya rike EFCC ba domin shi Lauya ne.
Bola Tinubu
Samu kari