Bola Tinubu
Dakta Musa Adamu Aliyu ya zama sabon shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC. Hakan na zuwa ne bayan naɗin da Shugaba Tinubu ya yi masa.
Akwai yiwuwar shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon shugaban masu tsaron marigayi Sani Abacha, Mejo Hamza Al-Mustapha mai ritaya a matsayin kwamandan NSCDC.
Shugaba Bola Tinubu ya nada sabon shugaban Hukumar ICPC, Dakta Adamu Aliyu wanda zai jagoranci hukumar wurin ci gaba da yaki da cin hanci a Najeirya.
An rahoto cewa Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada Fatima Faruk a matsayin babbar mai ba shi shawara kan harkokin mata. An sanar da hakan ne a ranar Litinin.
Ishaq Akintola, shugaban kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ya soki nade-naden da Tinubu ke yi a baya-bayan nan a yankin yarbawa yana mai cewa ana fifita kirista.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da wasiƙa zuwa ga majalisar dattawa domin neman ta tantance tare da amincewa da naɗin Olukoyede a matsayin shugaban EFCC.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙaddamar da shirin rabon tallafin kuɗi ga gidaje miliyan 15. Ƴan Najeriya miliyan 62 ne za su amfana da wannan tallafin kuɗin.
'Yan Arewa da ke kasuwar shanu a jihar Abia sun roki Shugaba Tinubu da Sarkin Musulmi da su kawo dauki bayan ba su wa'adin kwanaki 14 a da gwamnatin ta yi.
Daga watan Nuwamban da za a shiga, masu aikin N-Power za su fara jin saukar kudi. Shugaban sashen gudanarwa na shirin N-Power, Jamaluddeen Kabir ya bayyana haka.
Bola Tinubu
Samu kari