Majalisar dokokin tarayya
Rikicin majalisar dokokin jihar Legas ya dauki zafi bayan shugaban da aka tsige, Rt. Hon. Mudashiru Obasa ya shige ofishin sabuwar shugabar, Mojisola Meranda.
Rikicin Majalisar dokokin jihar Legas na ɗaya daga cikin abubuwan da suka ɗauki hankali a makon jiya, mun tattaro maku makamantan haka da ya faru a jihohi.
A kasa da shekaru biyu na mulkin Shugaba Bola Tinubu, 'yan majalisar tarayya 9 sun sauya sheka daga jam'iyyun da suka ci zabe a 2023 APC. Legut Hausa ta yi bayaninsu
Jam'iyyar APC ta musanta zargin cewa ƴan Majalisa 27 na jihar Ribas sun sauya sheƙa daga PDP zuwa cikinta, ta ce Gwamna Fubara na son take umarnin kotu ne kawai.
Babbar kotun tarayya mai zama a Gusau ya dawo da Hon. Aliyu Ango Kagara kan kujerarss ta ɗan Majalisar dokokin jihar Zamfara mai wakiltar Talata Mafara ta Kudu.
Mataimakin kakakin Majalisar wakilai kuma shugaban kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya, Hon. Benjamin Kalu ya ce ba za a kirkiro sababbin jihohi 31 ba.
Hon. Ahmed Idris Wase ya nuna kin amincewa da mayar da cibiyar bincike ta FIIRO zuwa jihar Legas. Wase ya bukaci 'yan majalisa su ki amincewa da kudirin.
Majalisar dokokin jihar Legas ta musanta rahoton da ake yaɗawacewa 37 daga cikin ƴan Majalisar sun tattara kayansu sun fice daga APC, sun koma jam'iyyar LP.
Hon. Mojisola Meranda ta karyata jita-jitar da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta cewa ta yi murabus daga muƙaminta saboda wutar rikicin da ta ƙi cinyewa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari