Majalisar dokokin tarayya
Jam'iyyar adawa ta NNPP ta bayyana cewa wadanda suka ba shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu shawarar ya sanya dokar ta ɓaci a Ribas sun karya dokar ƙasa.
Dan Majalisa mai wakiltar Bakori da Ɗanja a Majalisar Dokoki ta Ƙasa ya raba tallafi da goron Sallha ga al'ummar mazaɓarsa, an raɓa kimanin N110m.
INEC ta karɓi ƙorafin kiranye kan Sanata Akpoti-Uduaghan, inda masu ƙorafi suka kafa hujja da sashe na 69 na kundin tsarin mulkin Najeriya kan cire ta daga majalisa.
Gwamnonin Kudu maso Kudu da wasu 'yan siyasa sun fara maganar sasanta rikicin jihar Ribas. Nyesom Wike ya ce ba shi da adawa da sulhu da gwamna Simi Fubara.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana takaicin yadda majalisa ta saba kundin tsarin mulki wajen tabbatar da dokar ta ɓaci da Bola Tinubu ya sa a Ribas.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Goodswill Akpabio ya yi kalaman soyayya ga matarsa yayin da ya sumbace ta a idon duniya yayin da ake tsaka da rikicinsa da Natasha
Majalisar wakilai ta fito ta yi magana kan zargin da aka jefe ta da shi na karbar cin hanci kafin amincewa da bukatar Shugaba Bola Tinubu kan dokar ta baci a Rivers.
Dan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Yusuf Shittu Galambi, ya musanta zargin da ake jifan 'yan majalisa da shi na karbar cin hanci kan dokar ta baci a Rivers.
Shugaban Majalisar Dattawa ya karyata raɗe-raɗin cewa sanatoci sun karɓi Dala 15,000 gabanin su amince da ayyana dojar ta ɓacin da Bola Tinubu ya yi a Ribas.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari