Majalisar dokokin tarayya
Jam'iyyar APC ta ce babu adalci a ce shugabancin Majalisar dokokin jihar Filato na hannun YPP duk da ita ke da mafi rinjayen mambobi 22 cikin 24.
Majalisar Dattawan Najeriya ta musanta ikirarin da Sanata Natasha Akpoti ya yi cewa ana shirye shiryen kama ta da zaran ta dawo Najeriya daga ƙasar Amurka.
Hukumomin DSS da NIA na bincike kan halartar Sanata Natasha taron IPU. Hukumomin za su gano ko Natasha ta karya dokoki ko an shirya hakan don cin zarafin Najeriya.
SERAP ta maka Akpabio a kotu kan dakatar da Akpoti-Uduaghan, tana mai cewa hakan ya saɓa wa doka, kuma tana neman kotu ta hana majalisa sake dakatar da ita.
Kwamitin ladabtarwa zai saurari shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio da Sanata Natasha Akpoti kan zargin cin zarafi, sanatoci da dama za su ba ds shaida.
Ma'iakatar ilimin kasar nan ta ce idan aka amince da kudirin gyaran haraji da Bola Ahmed Tinubu ya aika ga majalisar dokokin kasar nan, TETFund zai samu matsala.
Taohon mamba a Majalisar Dokokin Jihar Oyo, Hon. Kehinde Subair ya riga mu gidan gaskiya kwanaki ƙalilan gabanin bikin cikarsa shekaru 60 da haihuwa a duniya.
Gwamna Siminalayi Fubara ya sake tura wasiƙa ga Majalisar Dokokin jihar Ribas, ya buƙaci sake dawowa domin gabatar da kasafin kudin 2025 bayan abin da ya faru.
Gwamnatin tarayya karkashin Shugaba Tinubu ta soki shirin kafa sabbin jami’o’i 200, tana mai cewa ya fi dacewa a bunkasa wadanda ake da su don inganta ilimi.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari