Majalisar dokokin tarayya
Gwamnatin tarayya ta shirya samarwa ƴan kasa ayyukan yi sama da miliyan biyu ta hanyar tsarin samar da gidaje ga jama'a, ta ce nan ba da jimawa ba za a fara.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dattawan Najeriya ta mika bukata ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a kan karrama attajiri a kasar nan, Alhaji Aminu Dantata.
A labarin nan, za a ji yadda wani ƙudirin majalisa ya tsallake karatu na farko domin hana ma'aikatan gwamnati kai iyalansu asibitocin da makarantun kuɗi.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar karbo bashin $21bn daga kasashen waje da Shugaba Tinubu ya nema. Wasu Sanatoci sun nemi a fayyace amfanin bashin ga al’umma.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron 'kasar nan sun hana Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan shiga majalisa bayan ta yi watsi da umarninsu na kada ta koma.
Ana shirin zaben cike gurbin dan majalisa da ya rasu, jam’iyyun APC da NNPP sun fitar da ‘yan takararsu ta hanyar lumana domin zaɓen da za a yi a watan gobe.
Masu rajin kare dimokuradiyya, shugabanni da kungiyoyi sun bukaci a dawo da wa'adin gwamnoni da shugaban kasa da sauransu zuwa shekara 6 babu tazarce.
Marcus Onobun, dan majalisar wakilai ya fice daga PDP bisa dalilin rikicin cikin gida da ya dabaibaye jam’iyyar. Ya ce zai sanar da jam'iyyar da zai koma nan gaba.
Kakakin Majalisar Wakilai, Rt. Hon Tajudeen Abbas ya bayyana cewa Marigayi Muhammadu Buhari ya masa nasiha bayan an zaɓe shi a matsayin shugaban Majalisa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari