Majalisar dokokin tarayya
Majalisar dattawa ta gargadi Sanata Natasha Akpoti kan cewa za ta koma bakin aiki. Majalisar ta ce har yanzu tsugune ba ta kare ba game da dakatar da ita da aka yi.
Bayan samun gawar wani mutum kusa da ofishin sakataren gwamnatin tarayya, Majalisar tarayya ta ce rahoton 'yan sanda ya nuna mutumin ma'aikaci ne kusa da majalisar.
Jam’iyyar NNPP mai adawa reshen jihar Kano ta sanar da korar dan majalisa, Hon. Abdulmumin Jibrin saboda zargin yin adawa da jam’iyya da rashin biyan kudade.
Matasan Najeriya 2,000 ne za su samu shiga shirin gyara da hada motoci masu aiki da lantarki kyauta da za a yi a Satumb. Majalisar wakilai ta yaba da haka.
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya soki ’yan majalisar Najeriya, ya kira ayyukan mazabu a matsayin sata, ya kuma zarge su da cin hanci da karya kundin tsarin mulki.
Yan uwan juna sun rasa rayukansu a wani mummunan hatsari da ya rutsa ayarin mataimakin kakakin Majalisar dokokin jihar Abia a hanyar dawowa daga Fatakwal.
Rahotanni sun nuna cewa wasu yan Majalisa sun nuna bacin ransu kan wasu abubuwa da ke faru a Majalisar Wakilan Tarayya, sun yi zargin ana tauye masu hakki.
Majalisar dokokin jihar Kebbi ta amince da kudirin dokar da ya wajabtawa duk masu son yin aure yin gwajin lafiya, kudirin na jiran sa hannun Gwamna Nasir Idris.
Kungiyar 'yan majalisar wakilai na jam'iyyar PDP sun koka kan halin da ake ciki a kasar nan. Sun bukaci Shugaba Bola Tinubu, da ya gaggauta daukar mataki.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari