Peter Obi
Shekaru uku kenan da sace dan takarar gwamna a jam'iyyar LP, Hon. Obiora Agbasimalo a yankin Luli a ranar 18 ga watan Satumbar 2021 a jihar Anambra.
Bayan sanar da sakamakon zaben jihar Edo, shugaban tsagin jam'iyyar LP, Julius Abure ya zargi faduwarsu a zaben kan dan takara, Olumide Akpata da Peter Obi.
A ranar 21 ga watan Satumbar 2024 hukumar zaben ta sanar da cewa za a gudanar da zaben gwamna a jihar Edo inda za a ga wace jam'iyya ce za ta yi nasara.
Dan takarar shugaban kasa a LP kuma tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya ƙaryata jita-jitar da ake cewa yana neman a ba shi mataimakin shugaban kasa a 2027.
Mai taimakawa tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi kan harkokin midiya, Mr. Val Obienyem ya musanta raɗe-raɗin cewa DSS sun kama tsohon gwamnan a gidansa.
A wani sabon mataki da tsagin jam'iyyar Labour karkashin Julius Abure ya dauka, jam'iyyar ta fasa tanadarwa Peter Obi tikitin takarar shugaban kasa a 2027.
Masu ruwa da tsaki sun amince da Nenadi Usman, tsohuwar ministar kudi a matsayin shugabar kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar LP ta ƙasa yau Laraba.
Yayin da aka fara shirin zaben 2027 a Najeriya, tsohon kakakin kamfen jam'iyyar LP, Kenneth Okonkwo ya ce ya kamata Atiku da Tinubu da Obi su janye tsayawa takara.
Jigon APC a Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi magana kan hadakar jiga-jigan jam'iyyun adawa kan zaben 2027 inda ya ce Bola Tinubu ne zai sake nasara karo na biyu.
Peter Obi
Samu kari