Peter Obi
An buƙaci ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar da ya ceto jam'iyyar a zaɓen 2027, inda aka gaya masa hanya mafi sauƙi da zai yi hakan.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya soki kalaman da Shugaba Tinubu ya yi na cewa ya gaji tarin basussuka a ƙasa.
Jam'iyyar LP a Najeriya ta yi martani kan jita-jitar cewa sun hada kai da sauran jam'iyyun adawa don kwace mulki a hannun APC mai mulki, sun fadi gaskiya.
Atiku Abubakar ya fara kiran ‘yan adawa su yi wa jam’iyyar APC taron dangi a zaben 2027. NNPP ta ce idan Atiku yana so ayi taron dangi, akwai sharadi guda.
Majalisar Dattawa ta rantsar da sabon sanatan PDP, Austin Akobundu bayan nasarar da ya samu a kotun daukaka kara da yake kalubalantar zaben dan jam'iyyar LP.
‘Dan takarar shugaban ƙasar ƙasar a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya na buƙatar haɗin kan sauran jam'iyyun hamayya domin kawar da APC mai mulki zuwa zaben 2027.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya ba wani asibiti gudunmawar Naira miliyan 20 domin gina kwalejin ma'ikatan jinya.
An bayyana mabanbantan ra'ayoyi kan sukar da wasu ƴan 'Obidients' suka yinwa Peter Obi bayan ya amince da hukuncin da kotun ƙoli ta yanke kan zaɓen shugaban ƙasa.
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Datti Baba-Ahmed, ya buƙaci Shugaba Tinubu da Kashim Shettima su yi murabus daga muƙamansu.
Peter Obi
Samu kari