London
Aminu Alhassan Dantata na cikin mutanen da suka mutu a wasu kasashe, Dubai, aka birne su a Madina, Muhammad Al-Badr na Yemen ya rasu a London an birne shi a Madina.
Firaminista da sakataren harkokin wajen Birtaniya sun sanar da dakatar da alakar kasuwanci da kasar Isra'ila kan hare hare da ta ke kai wa kan Falasdinawa a Gaza.
Za a karrama wasu shugabannin Najeriya a birnin London. Za a karrama gwamna Umaru Bago, Seyi Tinubu, gwamnan Legas, ministan harkokin cikin gidan Najeriya.
Kasar Birtaniya ta yi magana kan tsohon sojanta da aka kama da Bindigogi a Najeriya. An kama mutumin da bindigogi kirar AK47 fiye da 50 a jihar Delta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Siminalayi Fubara kan rikicin siyasar jihar Rivers da ya kai ga ayyana dokar ta-baci. Nyesom Wike bai ji dadi ba.
Ministan Abuja, Nyesom Ezonwo Wike ya gana da 'yan majalisar da aka dakatar a Rivers. Hakan na zuwa ne bayan an dakatar da gwamna Simi Fubara da mataimakiyarsa.
Kungiyar tattara bayanan gwaninta watau GWR ta tabbatar da mutuwar mutumin da ya fi kowa tsufa a duniya, John Tinniswood, yana da shekara 112 da haihuwa.
Kungiyar kwallon kafar Manchester United ta kori kocinta, Erik Ten Hag. An bayyana rashin cin wasanni a matsayin dalilin korar Erik Ten Hag daga Manchester
Bayan tafiyar Tinubu hutu an yi jita jitar cewa Tinubu ba shi da lafiya yana asibiti, an kara kudin fetur kuma an yawaita kiran Tinubu da T-Pain ciki har da Atiku.
London
Samu kari