London
Zahra Buhari ta balle da kuka a gaban asibitin London yayin da aka tabbatar da rasuwar mahaifinta, tsohon shugaban Najeriya, lamarin da ya girgiza ‘yan Najeriya.
A yau aka sanar da mutuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bayan ya shafe wani lokaci yana jinya a birnin London da ke kasar Birtaniya a nahiyar Turai.
Shugaba Bola Tinubu ya ba mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima umarnin zuwa London domin rako gawar tsohon shugaba, Muhammadu Buhari da ya rasu ranar Lahadi.
Yanzun nan muke samun labarin cewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya rasu a asibitin da yake jinya a London. Buhari ya rasu a ranar Lahadi.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya samu lambar yabo a Birtaniya. An ba Abba Kabir lambar yabo ne a birnin London kan samar da abubuwan more rayuwa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya je London duba lafiyar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa umarnin shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Aminu Alhassan Dantata na cikin mutanen da suka mutu a wasu kasashe, Dubai, aka birne su a Madina, Muhammad Al-Badr na Yemen ya rasu a London an birne shi a Madina.
Firaminista da sakataren harkokin wajen Birtaniya sun sanar da dakatar da alakar kasuwanci da kasar Isra'ila kan hare hare da ta ke kai wa kan Falasdinawa a Gaza.
Za a karrama wasu shugabannin Najeriya a birnin London. Za a karrama gwamna Umaru Bago, Seyi Tinubu, gwamnan Legas, ministan harkokin cikin gidan Najeriya.
London
Samu kari