Hadimjn gwamnan Filato kan harkokin siyasa, Istifanus Nwansat ya tabbatar da cewa Gwamna Caleb Mutfwang ya yanke shawarar sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Hadimjn gwamnan Filato kan harkokin siyasa, Istifanus Nwansat ya tabbatar da cewa Gwamna Caleb Mutfwang ya yanke shawarar sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kolo Kyari ya yi bayani kan farashin man fetur. Mele Kyari ya ce tace mai a Najeriya bai nufin samun rahusa a farashin gidan mai.
Ana kukan rashin kudi, Majalisa za ta biya Sanatoci da ‘Yan Majalisa N30bn. An ware biliyoyin kudi da nufin biyan giratuti ga ‘dan majalisa da zai koma ofis ba.
Shugaban ƙasan Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya taya sabon shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya NGF da kuma shugaban kungiyar gwamnonin ci gaba na APC.
Kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya yi martani ga rahotannin cewa an nada shi a matsayin shugaban ma'aikatan shugaban kasa Bola Ahmedi Tinubu.
Femi Fani-Kayode ya taya kakakin majalisar wakilai mai barin gado, Femi Gbajabiamila, murna kan zargin nada shi a matsayin shugaban ma’aikatan shugaba Tinubu.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sa labule da shugaban majalisar Dattawa, Ahmad Lawan da kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila a Villa.
Wata majiya ta bayyana jerin sunayen wasu manyan shahararrun yan siyasa da ake ganin sabon shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai iya nadawa a matsayin ministoci.
Kakakin majalisar dokokin jihar Filato, Honorabul Ayuba Abok, ya sanar da ɗaukar matakin dakatarwa kan shugabannin kananan hukumomi 17 da baki ɗaya kansiloli.
Shugaban APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ve cire tallafin man Fetur ya kawo Najeriya cikin wani lokaci mai tsada da wahala, ya kamata gwamnoni su kula.
Siyasa
Samu kari