Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Sabuwar rigima na kunno kai tsakanin bangaren Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan batun rabon mukaman kwamishinoni a Rivers.
Sabon gwamnan jihar Taraba, Dr. Kefas Agbu, ya yi shirin bincikar gwamnatin da ya gada ta Darius Ishaku. Gwamnan ya ce ba zai ƙasa a guiwa ba wajen binciken.
Gwamnatin jihar Kogi ta bayyana cewa wasu da ake zaton 'yan daban siyasa ne sun farmaki ayarin gwamna Yahaya Bello na tsakar ranar Asabar a hanyar zuwa Lokoja.
Gwamnan jihar Zamfara, Lawal Dauda, ya bayyana yadda tsohuwar gwamnatin Matawalle ta siyo manyan motoci na alfarma na biliyan N2.79bn amma ko ɗaya bai bari ba.
Tsohon gwamnan jihar Ribas wanda ya sauka ranar Litinin da ta shige, Nyesom Wike, ya ce ko kaɗan bai fara tunanin sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC ba.
Babbar kotu a jihar Benue ta kori dakataccen shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Iyorchia Ayu, daga jam'iyyar. Kotun ta kore shi ne bisa kasa biyan kuɗin jam'iyya.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan cire tallafin mai ta wannan yanayi nasa.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya zargi jam'iyyar APC a jihar Ƙaduna da rashin iya gudanar da mulki, a shekara takwas da ta kwashe a mulkin jihar.
Gwamna Seyi Makinde ya bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na bukatar goyon bayan kowane ɗan Najeriya a daidai wannan lokaci mai matuƙar wahala.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta tabbatar wa Kotun sauraron korafe-korafen zaben gwamnan Kaduna cewa Malam Uba Sani ne ya samu nasara a watan Maris.
Siyasa
Samu kari