A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Gusau jihar Zamfara, ta umarci jami'an tsaron jihar, da su fito da motocin da suka kwashe a gidan Bello Matawalle.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce har yanzu bai yanke shawarar sauya sabbin masarautun da tsohon gwamna Ganduje ya yi ba, inda ya ce duk jita-jita ce.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin Nuhu Ribado, Yau Darazo, Alake da wasu mutane 6 a matsayin masu ba shi shawara ta musamman.
Tajudeen Abbas, sabon kakakin majalisar wakilan tarayya ya naɗa Musa Abdullahi Krishi a matsayin mai magana da yawunsa, ya kuma naɗa wani sabon hadimi daban.
Sammako Sanatoci su ka yi wajen zuwa majalisar tarayya a ranar da za ayi zabe. Sanatan Ekiti ya ce sun yi kwanaki babu barci saboda yakin zaben Akpabio/Barau.
Wani babban lauya ya buƙaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya dakatar da shugaban Hukumar Zaɓe ta Kasa (INEC), Mahmoud Yakubu, kamar yadda ya dakatar da.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gargadi gwamnoni kan aiki ga 'yan kasa, ya bukaci gwamnonin su hada kai don samun ingantacciyar rayuwa wa 'yan Najeriya.
Akwai yiwuwar Shugaba Bola Tinubu ya tsawaita wa'adin kashe tsofaffin kuɗaɗen naira da babban bankin Najeriya ya sanya a baya. Hakan ya biyo bayan shawarar da.
Daniel Bwala ya bayyana kuskuren da shugaba Tinubu ya yi a jawabinsa na ranar dimokuraɗiyya da ya yi. Bwala ya ce yakamaata Tinubu ya tuna da Atiku da Peter Obi
Siyasa
Samu kari