Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Wasu gungun matasa sun fara zanga-zangar nuna takaicinsu bisa danbarwan shugabanci da ta raba majalisar dokokin jihar Nasarawa gida 2, sun roki Tinubu da IGP.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Femi Gabajabiamila, ya yi murabus daga matsayin mamban majalisar wakilan tarayya don komawa aiki shugaban ma'aikatan Tinubu.
Sanatan Borno ta kudu kuma ɗaya daga cikin na sahun gaba da yakin neman zaben Akpabio, Ali Ndume, ya ce kar a ga laifinsa idan sabon shugaban Sanatocin ya gaza.
Mambobin jam'iyyar APC sun gudanar da zanga-zanga a zauren majalisar dokokin jihar Jigawa, sun ce bai kamata a sake bai wa Idris Garba kakakin majalisa ba.
Godswill Akpabio ne ya lashe zaɓen Majalisar Dattawan da aka gudanar a ranar Talata, a yayin da Tajuddeen Abbas daga Kaduna ya lashe zaɓen kakakin Majalisar.
Za a ji dalilan da su ka jawowa Abdulaziz Yari cikas a zaben Majalisar Dattawan Najeriya. Tun daga Jam'iyya har zuwa fadar shugaban kasa, ba su tare da Yari.
Mambobi sun zabi Nasir Daura a matsayin sabon shugaban majalisar dokokin Katsina, sun kuma zabi mataimaki da kuma jagoran majalisa ranar Talata 13 ga Yuni.
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya shirya yin murabus daga matsayin ɗan majalisa a yau Laraba. Femi zai mayar da hankali kan sabon aikinsa.
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, ya sanar da korar kwamishinan noma na jihar tare da wasu muƙarraban gwamnati guda biyu. Sakatariyar gwamnatin jihar, Misis.
Siyasa
Samu kari