Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Shugaban APC na kasa ya tabbatar da hakan.
Shugaban Najeriya Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa lokaci ya yi da Najeriya za ta dena yawan ciwo bashi daga kasashen waje domin gudanar da harkoki.
Tsoffin gwamnoni, Adams Oshiomhole, Aminu Tambuwal da tsohon shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan suna cikin wadanda aka nada shugabannin kwamitocin majalisa.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa akwai yiwuwar ƙila ta sake gayyatar Nasir El-Rufai da sauran ministoci biyu da ba a amince da su ba, don sake tantance su.
Tsohon ɗan Majalisar Dokokin Kano, Yusuf Suleiman ya bayyana yadda 'yan jam'iyyar PDP da sauran 'yan jam'iyyun adawa ke ji da Ganduje ya zama shugaban APC.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya yi shagube kan kin tabbatar da Nasir El- Rufai a mukamain minista, ya ce yanzu tsohon gwamnan ya zama abin tausayi.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umar Bago ya amsa koken kungiyar yan kabilar Ibo inda ya nada ya nada Mista George Dike a matsayin mai ba shi shawara na musamman.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC) ta bukaci bayani bayan majalisar Dattawa ta ki tabbatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai a mukamin minista.
An kammala aikin tantance wadanda ake so su zama Ministoci. Duk da irin kokarin da tsohon Gwamnan jihar Kaduna ya yi a Majalisa, bai samu shiga jerin ba tukuna.
AlmajiraI masu karatun Al-Qur’ani sun yi kira ga shugaban kasa Bola Tinubu da ya janye sunan tsohon gwamnan jihar Kaduna daga cikin jerin sunayen ministocinsa.
Siyasa
Samu kari