Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Nyesom Wike da Festus Keyamo ya tsallake Majalisar Dattawa ta kammala aikin tantance wadanda ake so su zama Ministocin tarayya, kuma ta gabatar da sunayensu.
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sanya Shugaba Tinubu bai naɗa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso muƙamin minista ba.
Sanatan jam'iyyar APC ya janyo an samu hatsaniya a majalisa bayan ya kunyata takwaransa na jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) kan shigar da bata dace ba.
A yau Litinin 31 ga watan Yuli ne Majalisar Najeriya ta fara tantance wasu daga cikin mutanen da Shugaba Bola Tinubu ya tura sunayensu don nada su ministoci.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta dakatar da sakatarenta na ƙasa, Oladipupo Olayokun, daga kan muƙaminsa bisa wasu tuhume-tuhume da take yi masa.
Dr. Mariya Mahmood Bunkure ta samu goyon bayan duka Sanatocin Jihar Kano a Majalisar Dattawa. Wannan likita ce ta canji Maryam Shetty a makon da ya gabata.
Ba bakon abu ba ne a tarihin Najeriya, an yi mutanen da su ka gaza zama Ministoci a gwamnati duk da shugaban kasa ya so ya nada su. Rahoton nan ya kawo wasunsu.
Atiku Abubakar ya yi bayanin abin da yake faruwa a shari’arsa da Bola Tinubu a Amurka, ya fadi dalilin janye kararsa, ya na mai nuna akwai aiki gaban Tinubu.
Kwanaki da zama Shugaban APC, jagoran Jam’iyyar PDP ya ziyarci Abdullahi Ganduje. Zuwa yanzu ba a san abin da sabon shugaban na APC ya tattauna a Abuja ba.
Siyasa
Samu kari