Kamfanin TikTok ya shiga yarjejeniya da Amurka kan mika wani sashe na shi ga kasar. Masu zuba jari a Amurka za su mallaki mafi yawan kaso na kamfanin.
Kamfanin TikTok ya shiga yarjejeniya da Amurka kan mika wani sashe na shi ga kasar. Masu zuba jari a Amurka za su mallaki mafi yawan kaso na kamfanin.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Shugaban APC na kasa ya tabbatar da hakan.
Majalisar malaman jihar Kaduna ta gargadi majalisar Dattawa da ta yi gaggawar tabbatar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a matsayin minista nan ba da jimawa ba.
Wata kafar labarai, Igbo Times Magazine, ta wallafa wani labari da ke ikirarin cewa Shugaban Kasa Tinubu ya yi umurnin dakatar da kotunan zaben shugaban kasa.
Ministoci biyar kacal za a nada daga Kudu maso gabas, alhali an warewa sauran yankuna kujeru da-dama. ‘Yan Majalisa su na so a kara yawan Ministoci zuwa 50.
Farfesa Tahir Mamman ya taba zama malamin Sanata Kaka Shehu Lawan a jami’ar UNIMAID. Tsohon dalibinsa ne wanda ya taimaka masa wajen ganin ya zama Minista.
A sakamakon mukami da karin wahala da aka ba Hon. Hajara Wanka ta jefa kafa daya a cikin ofishin Kwamishina a jihar Bauchi, ta bar Majalisar NWC a PDP a .Bauchi
Doyin Okupe, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya bukaci majalisar dattawa da ta sake duba matsayinta kan tsohon gwamna Nasir El-Rufai.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta aike da muhimmin garhaɗi ga dhugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje.
Boss Mustapha ya bayyana cewa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya so Sanata Adeleke Olurunnimbe Mamora ya zama a matsayin mataimakinsa ba Yemi Osinbajo ba.
Jigon jam'iyyar PDP Daniel Bwala, ya shawarci Tinubu da ECOWAS kan yadda za su ɓullowa lamarin sojojin jamhuriyar Nijar. Ya zayyano muhimmiman abubuwa guda 9.
Siyasa
Samu kari