Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi tsokaci kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa shugaban kasan yana da goyon baya a Rivers.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi tsokaci kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa shugaban kasan yana da goyon baya a Rivers.
Dan majalisar All Progressives Congress (APC) ya bayyana aniyarsa ta yin takarar shugaban ƙasa a nan gaba. Ya bayyana waɗanda za su bayar da shaida a kansa.
Like Minds Forum of Nigeria ta ce Nasir El-Rufai ya ba tafiyar Bola Tinubu gudumuwa a zaben 2023. Kungiyar nan ta tsofaffin Kwamishononin Kaduna ta nemi alfarma
Bayanai sun fito yayin da Atiku Abubakar ya je wajen Rabiu Kwankwaso. Yayin da Abdullahi Ganduje ya hadu da Nyesom Wike, Atiku ya hadu da madugun Kwankwasiyya
Tunde Bakare, shi ne babban limamin cocin Citadel Global Community wanda aka sani da Latter Rain Assembly a baya, ya soki Bola Tinubu da ya karbi mulki a Mayu.
Jam’iyyar APC mai-mulkin Najeriya ta na ganin yawan sukar Abdullahi Umar Ganduje da ayyukansa ne ya cuci Rabiu Musa Kwankwaso da ake rabon Ministocin tarayya
A yau ake jin Salihu Mohammed Lukman ya aika budaddiyar wasika zuwa ga shugaba Bola Ahmed Tinubu.Lukman ya jero abubuwan da yake gani kura-kurai ne aka soma.
Tsohon Gwamna Wike ya hadu da Shugaban APC, Abdullahi Ganduje. Ziyarar za ta kada hantar ‘ya ‘yan jam’iyyar PDP da su ke jin haushin tsohon Gwamnan na Ribas.
Shugaban APC ya yi magana kan alakar Gwamnonin da Mataimakansa. Abdullahi Umar Ganduje ya ce Mataimakin Gwamna tamkar tayar da ake daukowa ne idan an yi faci.
Kotun daukaka kara a birnin Benin na jihar Edo ta yanke hukunci kan rikicin shugabancin da ya dabaibaye jam’iyyar LP, ta yanke hukunci kan makomar Julius Abure.
Siyasa
Samu kari