Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da zaben gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa. Kotun daukaka kara ta yi watsi da hukuncin da kotun zabe ta yanke.
Yan sanda da jami'an sibil defens sun hana taron addu'o'in da magoya bayan NNPP suka shirya gudanarwa a filin Marhala ranar Alhamis, 23 ga watan Nuwamba, 2023.
Duk da yana PDP, Shugaban jam’iyya ya karawa Nyesom Wike karfi a APC da NWC ta tsige mutanen Rotimi Amaechi da su ke rike da shugabancin jam’iyyar APC a jihar Ribas.
Reno Omokri, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, ya bayyana ra’ayinsa game da bajintar siyasar shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje.
Kotun daukaka kara ta sanya ranar yanke hukunci kan zaben jihar Kaduna inda ta sanya gobe Juma'a 24 ga watan Nuwamba tsakanin Gwamna Uba Sani da Ashiru Kudan.
Manyan jam'iyyu masu hamayya da juna APC da NNPP sun shirya zanga-zanga da rali a jihar Kano ranar Asabar mai zuwa, 25 ga watan Nuwamba, 2023 kan tsige Abba.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Ambasada Desmond Akawor a matsayin kwamishinan Tarayya a hukumar RMAFC daga jihar Ribas da ke Kudancin Najeriya.
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Simon Lalong ya karbi takardar shaidar cin zabe a matsayin Sanata mai wakiltar Filato ta Kudu a majalisar dokokin tarayya.
Jam'iyyar APC ta ce tana da majiya mai karfi da ta nuna cewa magoya bayan NNPP na shirin farmakan wasu jiga-jiganta ranar Asabar, ta roki yan sanda su ankara.
Siyasa
Samu kari