A labarin nan, za a ji cewa ofishin mai ba Shugaban Kasa shawara a kan matsalar tsaro, inda ya ce ya kamata a zage damtse a yayin bukukuwan karshen shekara.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin mai ba Shugaban Kasa shawara a kan matsalar tsaro, inda ya ce ya kamata a zage damtse a yayin bukukuwan karshen shekara.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Shugaban APC na kasa ya tabbatar da hakan.
Primate Elijah Ayodele, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, ya ce ya hango ana jifa da yi wa yan majalisar wakilai da sanatocin Najeriya ihun ba ma yi.
A wani lissafin siyasa gwamnan jihar Imo ya aje mataimakinsa na yanzu a gefe guda inda ya nemo mace a matsayin abokiyar takararsa a zaɓen gwamnan da ke tafe.
Gwamnan jihar Edo mai ci Godwin Obaseki ya koka kan zargin mataimakinsa Philip Shaibu da yake yi kan yunƙurin shirya ma sa juyin mulki domin ya gaje kujerarsa.
Sabon takaddama ya kunno kai a APC reshen jihar Neja inda sakataren jam'iyyar da mataimakin shugabanta suka yi murabus kwanaki bayan shugabanta ya yi murabus.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Kano ta sha alwashin kwato karin kujerun siyasa a kotun zabe, ciki harda kujerar gwamna Abba Kabir Yusuf.
Za a ji jerin abubuwan da su ka jawowa Nasir El-Rufai matsala wajen zama Ministan Bola Tinubu, hakan ya shafi Sanata Abubakar Sani Danladi da Stella Okotete.
Tun daga Nasir El-Rufai zuwa Festus Keyamo, rahotonmu ya kawo jeringiyar ‘yan siyasa ko kwararrun a fannoninsu da su ga ta kan su da su ka tsaya gaban Sanatoci.
Rahotanni na nuni da cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya fice daga Najeriya zuwa waje jim kaɗan bayan haƙura da zama ministan Tinubu.
Za a ji cewa Mataimakin shugaban majalisar wakilai a Najeriya, Hon. Ben Kalu ya roki shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kara yawan kujerun Ministocin kudu maso gabas
Siyasa
Samu kari