Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Kotun daukaka kara da ke Abuja za ta yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Nasarawa da ake takaddama a kai. Ku biyo mu kai tsaye don jin yadda ake ciki.
Abdullahi Adamu, Tanko Al-Makura, da sauran su sun isa kotun daukaka kara yayin da za a yanke hukunci kan zaben Nasarawa mai cike da takaddama a ranar Alhamis.
Bayanan takardun shari’ar Abba v Gawuna ba kuskure ba ne a ra'ayin wasu. Chidi Odinkalu ya fadawa duniya cewa kotun daukaka kara ba za ta iya yin kwaba ta gyara ba.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, za ta raba gardama kan shari'ar zaben gwamnan jihar Nasarawa bayan kotun zabe ta tsige gwamna Abdullahi.
Yayin da ake shirye-shiryen yanke hukuncin shari'ar zaben jihar Nasarawa a yau Alhamis, mutane sun shiga zullumi yayin da su ke dakon sakamakon shari'ar.
Femi Falana, babban lauyan Najeriya, ya ce sabanin tunanin jama’a, kotun daukaka kara reshen Abuja, ba ta soke zaben gwamna Yusuf na jihar Kano ba.
Kingsley Chiedu Moghalu ya nuna hukuncin zaben Gwamnan Kano ya na neman tada zaune tsaye a sakamakon tsige Abba Kabir Yusuf, an ji yana kukan hukumomi sun lalace.
Labari ya zo daga Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano cewa Jami’an tsaro sun damke wasu mutane da ake zargin sun fito yin zanga-zanga saboda hukuncin zaben gwamna.
Daga Junairu zuwa Satumban 2023, gwamnonin jihohi sun yi bindiga da abin da ya kusa kai Naira tiriliyan 2. Ana facaka da sunan abinci da hawa jirgi a shekarar nan.
Siyasa
Samu kari