Kamfanin TikTok ya shiga yarjejeniya da Amurka kan mika wani sashe na shi ga kasar. Masu zuba jari a Amurka za su mallaki mafi yawan kaso na kamfanin.
Kamfanin TikTok ya shiga yarjejeniya da Amurka kan mika wani sashe na shi ga kasar. Masu zuba jari a Amurka za su mallaki mafi yawan kaso na kamfanin.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Shugaban APC na kasa ya tabbatar da hakan.
Rahotanni na nuni da cewa a yanzu haka mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima na jagorantar taron majalisar ƙoli ta tattalin arziƙin ƙasa (NEC) a Villa.
Za a ji wuraren aka yi sha mamaki a kan mukaman Ministocins. Muhammadu Badaru da Bello Mawalle ba su san ma’aikatarsu ba, Ministan ‘yan sanda bai da lafiya.
Nyesom Wike da wasu ministocin Tinubu 3 ne aka bayyana cewa sun taɓa riƙe muƙamai a gwamnatocin baya. Mutanen sun riƙe muƙamai ne a lokacin Buhari da Jonathan.
Bayan rabawa gaba daya ministocin shugaban kasa Bola Tinubu ayyukan da za su yi, ya bayyana cewa shugaban Najeriyan ya yi watsi da shawarwarin Festus Keyamo.
Yanzu nan mu ke samun labari cewa Bola Tinubu ya rabawa Ministocinsa mukamai, An kirkiro sababbin ma’aikatu a Najeriya. An bar kujerar jihar Kaduna babu kowa,
Surukin Rabiu Kwankwaso, Mukhtar Zakari ya ce bai yi karyar takardun karatu ba kamar yadda aka yi masa hukunci, yanzu ya daukaka kara domin rike kujerarsa.
Bola Tinubu ya dauki aro a wajen tsohon shugaban kasar, bai bada babbar kujerar Ministan fetur ba. A lokacin Muhammadu Buhari, shi ne babban Minista na mai.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai rantsar da sabbin ministocinsa a ranar Litinin, 21 ga watan Agusta, a cibiyar taro na fadar shugaban kasa, Abuja da 10:00am.
Sanata Barau Jibrin, ya roki yan Najeriya musamman mambobin jam'iyyar APC, da su taya jam'iyyar da addu'a don ta yi nasara a kotun zaben gwamnan jihar Kano.
Siyasa
Samu kari