Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa shugaban hukumar NMDPRA ta kasa, Farouk Ahmed ya ajiye aikinsa yau Laraba bayan kalaman Alhaji Aliko Dangote.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa shugaban hukumar NMDPRA ta kasa, Farouk Ahmed ya ajiye aikinsa yau Laraba bayan kalaman Alhaji Aliko Dangote.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ba da tabbacin cewa ba zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP mai adawa zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ba.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓe mai zamanta a birnin Jos, babban birnin jihar Pƙateau ta soke zaɓen ɗan majalisar PDP, Dachung Musa Bagos, ta ba ɗan LP nasara.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kogi, Arc Yomi Awoniyi, ya tabbatar da matakin sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC a hedkwatar jam'iyyar ta ƙasa.
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da ciyaman na ƙaramar hukumar Gwale, Khalid Ishaq Diso bisa zargin sayar da kayayyakin gwamnati ba bisa ƙa'ida ba.
Dan takarar shugabancin ƙasa Alhaji Atiku Abubakar ya nuna alhininsa bisa haɗurran jiragen ruwan da aka samu a jihar Adamawa da ma wasu sassa daban-daban.
Tsohon gwamnan jihar Abiya kuma sanata wakiltar Abia ta arewa, Sanata Orji Uzo Kalu, ya samu nasara yayin da Kotun zabe ta yanke hukunci ranar Talata.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaben mambobin majalisun tarayya mai zama a jihar Legas ta rushe nasarar ɗan majalisa na jam'iyyar LP, ta ce a koma akwatun zaɓe.
Rikicin jam'iyyar PDP na neman dawowa sabo yayin da aka fara musayar yawo da kace-nace tsakanin tsagin Atiku Abubakar da Ministan Abuja, Nyesom Wike.
Wani daga cikin makusantan Atiku Abubakar kuma jigo a jam'iyyar adawa ta PDP, Don Pedro Obaseki, ya yi martani ga maganganun da Nyesom Wike yake yi a kan.
Nyesom Wike, ministan birnin tarayya ya bukaci yan Najeriya da su yarda da gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu, yana mai cewa romon dadi na nan zuwa.
Siyasa
Samu kari