Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Da sanyin safiyar yau Laraba ce 13 ga watan Disamba aka fara rushe Majalisar jihar Rivers tun bayan samun hatsaniyar siyasa a ranar 30 ga watan Oktoba.
An gargadi Bola Ahmed Tinubu cewa ka da ya tsoma baki a shari’ar da ake yi a kan zaben gwamnan jihar Kano inda magoya bayan Abba Gida Gida su ka rungumi addu’o’i.
Wata kungiyar lauyoyi mai suna 'Concerned Citizens' ta yi alkawarin tattara lauyoyi 300 domin kare nasarar Bello Matawalle na jam'iyyar APC a kotun koli.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Abuja ta yi hukunci kan shari'ar zaben Majalisar Dattawa a Abia ta Tsakiya inda ta tabbatar da Austin Akobundu na PDP.
Wani lauya masanin doka, Kalu Kalu ya yi magana kan makomar kujerun yan maɓalisar jam'iyyar PDP 27 na jihar Rivers da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Babbar Kotu a jihar Rivers ta raba gardama kan sahihancin shugabancin kakakin Majalisar jihar Rivers inda ta tabbatar da Edison Ehie a matsayin kakakin Majalisar.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta samu wa'adin kwana 14 domin gudanar da zaben cike gurbi na yan majalisar dokokin jihar Rivers da suka sauya sheka.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya lissafo sanatocin jam'iyyar PDP da gwamna wadanda za su iya ficewa zuwa jam'iyyar APC.
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sauya tunani daga zaka sulhu na farko, yanzu ya ce majalisar Ondo ya miƙa hanzatta miƙa mulki ga Lucky Aiyedatiwa.
Siyasa
Samu kari