Dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki, ya yi zargin cewa an sauya wasu sassa na dokokin haraji bayan Majalisa ta amince da su.
Dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki, ya yi zargin cewa an sauya wasu sassa na dokokin haraji bayan Majalisa ta amince da su.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Kotun sauraron kararrakin zaben majalisar dokoki ta jiha da ke zama a Enugu ta tsige Bright Ngene na jam’iyyar Labour Party sannan ta yi umurnin sake sabon zabe.
Kotun sauraron ƙarrrakin zaɓen ƴan majalisa a jihar Plateau, ta soke zaɓen ƴar majalisar PDP da ke wakiƙtar Langtang ta Arewa/Langtang ta Kudu a majalisar wakilai.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya ta tsige mambobin jam’iyyar PDP hudu a majalisar dokokin tarayya. Jam’iyyun LP da APC sun ci moriyar hukuncin.
Jam’iyyar APC ta dauki hanyar rasa mafi rinjayen kujerunta a majalisar dattawa yayin da kotun zabe ta fara yi wa sanatocinta dauki daidai cikin kwana 100.
Shugaban majalisar wakilan tarayya, Honorabul Tajudeen Abbas Ph.D, ya musanta labarin cewa alaƙarsa da gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ta yi tsami.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen ƴan majalisun tarayya ta tabbatar da nasarar sanatan Enugu ta Yamma na jam'iyyar PDP a zaɓen ranar 25 ga watan Fabrairun 2023.
Majalisar dokokin jihar Ogun ta karɓi sunayen ƙarin kwamishinoni 10 da gwamna Dapo Abiodun ya aiko mata kuma za ta fara tantance su yau Laraba 13 ga watan Satumba.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Jos ta Kudu/Jos ta Gabas daga jihar Filato, Dachung Musa Bagos,ya yi watsi da hukuncin kotun zabe da ta tsige shi.
Tsohon gwamnan jihar Adamawa, Bala Ngilari, ya jaddada cewa tsawon lokacin da ga shafe a kan mulki, bai taɓa samun kuɗi naira biliyan ɗaya ba a asusu.
Siyasa
Samu kari