Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Babban lauya Femi Falana (SAN) ya yi magana kan rikicin da ya dabaibaye majalisar dokokin jihar Rivers. Falana ya fadi makomar yan majalisar da suka koma APC.
Sabanin yadda ake ta yada jita-jita a shafukan sada zumunta, jam’iyyar LP ba ta nemi babban jigon ta, Peter Obi ya nemi afuwar Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba.
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi Simon Bako Lalong, ya shirya yin murabus daga mukaminsa. Ministan zai koma kujerarsa ta Sanata a majalisar dattawa.
Daya daga cikin mambobin majalisar dokokin jihar Ribas da suka sauya sheƙa zuwa APC, Stewart ta yi amai ta lashe, ta sake komawa jam'iyyar PDP ranar Laraba.
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Ebonyi, Odefa Obasi Odefa ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC da wasu magoya bayansa 500 a mazabar Onicha ta Gabas.
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta nesanta kanta da rikicin siyasar da ke faruwa a tsakanin Wike da Gwamna Fubara.
Age Sulaiman ya maye gurbin ɗan majalisar Labour Party, Olukayode Doherty mai wakiltar mazaɓar Amuwo-Odofin ranar Laraba, 13 ga watan Disamba, 2023.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a yankin Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya yi gargadi kan yadda jam'iyyar ke gudanar da mulkinta inda ya ce akwai barazana a 2027.
Gwamna Siminalayi Fubara ya taya murna ga Ministan Abuja, Nyesom Wike a ranar bikin zagayowar haihuwarsa duk da irin alaka mai tsami da ke tsakaninsu.
Siyasa
Samu kari