Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira hafsoshin tsaro zuwa fadarsa da ke Aso Rock Villa a Abuja. Sun shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirri a tsakaninsu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira hafsoshin tsaro zuwa fadarsa da ke Aso Rock Villa a Abuja. Sun shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirri a tsakaninsu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar da wasu manyan 'yan adawa ya sun dura a kan gwamnatin Bola Tinubu game da siyasar 2027.
Bayanan takardun shari’ar Abba v Gawuna ba kuskure ba ne a ra'ayin wasu. Chidi Odinkalu ya fadawa duniya cewa kotun daukaka kara ba za ta iya yin kwaba ta gyara ba.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, za ta raba gardama kan shari'ar zaben gwamnan jihar Nasarawa bayan kotun zabe ta tsige gwamna Abdullahi.
Yayin da ake shirye-shiryen yanke hukuncin shari'ar zaben jihar Nasarawa a yau Alhamis, mutane sun shiga zullumi yayin da su ke dakon sakamakon shari'ar.
Femi Falana, babban lauyan Najeriya, ya ce sabanin tunanin jama’a, kotun daukaka kara reshen Abuja, ba ta soke zaben gwamna Yusuf na jihar Kano ba.
Kingsley Chiedu Moghalu ya nuna hukuncin zaben Gwamnan Kano ya na neman tada zaune tsaye a sakamakon tsige Abba Kabir Yusuf, an ji yana kukan hukumomi sun lalace.
Labari ya zo daga Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano cewa Jami’an tsaro sun damke wasu mutane da ake zargin sun fito yin zanga-zanga saboda hukuncin zaben gwamna.
Daga Junairu zuwa Satumban 2023, gwamnonin jihohi sun yi bindiga da abin da ya kusa kai Naira tiriliyan 2. Ana facaka da sunan abinci da hawa jirgi a shekarar nan.
Kotu daukaka kara ta yi hukunci kan shari'ar Gwamna Otu na jihar Kuros Riba inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Bassey Otu na APC tare da watsi da karar PDP.
A yanzu wasu magoya bayan NNPP suna murnar kotun daukaka kara ta ba su gaskiya wajen rubuta hukuncin shari’ar Kano, amma lauyoyi sun ce ba haka abin yake ba.
Siyasa
Samu kari