Kotun koli ta bayyana cewa za ta sa ranar da za a sake zama domin yanke hukunci kan rigimar shugabancin ADC tsakanin Sanata David Mark da Nafiu Gombe.
Kotun koli ta bayyana cewa za ta sa ranar da za a sake zama domin yanke hukunci kan rigimar shugabancin ADC tsakanin Sanata David Mark da Nafiu Gombe.
Hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta dakatar da zabe a wasu mazabun yan majalisa uku a jihar Kano, Enugu da kuma Akwa Ibom kan ɓarkewar rikici.
Jam’iyyar NNPP a Kano ta yi Allah wadai da harin da aka kai kan masu zabe a jihar yayin da ta ce jam'iyyar APC ce ta dauki nauyin ta'addanci da aka yi a zaben.
Jama’a sun yi ca a kan Gwamnan Filato saboda nunawa musulmai wariya. Bayanai sun fito daga ofishin Sakataren gwamnatin jihar Filato, Arc. Samuel N. Jatau.
Yayin da ake ci gaba da zaben cike gurbi a Plateau, masu kada kuri'a sun tsare wani jami'an hukumar INEC kan rashin kawo isassun kayayyakin zabe a Jos.
Yayin da wutar rikicin cikin gida ke kara mamaye jam'iyyar APC a jihar Benuwai, kotu ta hana dakataccen shugaban jam'iyar Austin Agada daga aikin ofishinsa
Kungiyar CAN reshen jihar Taraba ta karyata jita-jitar cewa ta tilasta dan takarar jam'iyyar SDP janyewa dan takarar PDP a zaben da ake gudanarwa na cike gurbi.
A ranar Asabar ne sojoji suka kama wasu mutane biyu ciki har da shugaban matasa a karamar hukumar Afikpo yayin zaben maye gurbin Sanatan Ebonyi ta Kudu.
Ana gudanar da zaben cike gurbi a Najeriya a yau Asabar, 3 ga watan Fabrairu, inda mutane 4,613,291 da suka mallaki katunan zabe za su yi zabe a kananan hukumomi 80.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta tabbatar da samun rahoton hargitsi a wasu rumfunan zabe har guda 10 a karamar hukumar Kunchi da ke jihar Kano.
Siyasa
Samu kari