Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Sapale a jihar Delta, Hon. Bright Abeke daga wani otal.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Sapale a jihar Delta, Hon. Bright Abeke daga wani otal.
Nafiu Bala da ke ikirarin zama shugaban ADC ya ce za su hana duk wanda ya haura shekara 55 takara a ADC. Ana ganin yana yi wa Atiku, Obi da Kwankwaso barazana
Gwamnan jihar Binuwai, Alia Hyacinth ya gargadi tsoffin gwamnoni a jihar kan tsoma baki a harkokin mulkinsa inda ya shawarce su da su rufe bakinsu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa waɗanda za su jagoranci muhimman hukumomi biyu na tarayyya, ya buƙaci su rike amana su sauke nauyi.
Gwamnatin jihar Oyo ta sanar da sanya dokar hana zirga-zirgar ababen hawa ranar Asabar, 27 ga watan Afrilu, ranar da aka shirya zaɓen kananan hukumomi.
Wata majiya a hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Kano (PCACC) ta yi ikirarin cewa IGP ya janye ƴan sanda daga hukumar kan binciken shugaban APC Ganduje.
Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benuwai ya buƙaci tsofaffin gwamnonin jihar su daina shiga dukkan al'amurorin gwamnatinsa idan har ba gudummuwa za su bayar ba.
Jam'iyyar APC ta zargi Gwamna Abba Kabir da daukar nauyin masu zanga-zanga da suka bukaci shugaban jam'iyyar, Abdullahi Ganduje ya yi murabus a jiya Alhamis.
Yayin da ake shirye-shiryen zaɓen gwamna a jihar Edo, wani fitaccen jigon APC, Kingsley Topa, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP domin taimakawa Gwamna Obaseki
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Gerald Irona, ya sanar da yin murabus dinsa daga jam'iyyar PDP. Wasu jiga-jigan jam'iyyar guda hudu sun fice daga cikinta.
Rahoton da kasar Amurka ta fitar a kan zaben 2023 a Najeriya ya nuna cewa an samu kura-kurai da dama ciki har da amfani da addini wurin dakile mata
Siyasa
Samu kari