Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Kotun ɗaukaka kara mai zama a Fatakwal, babban birnin jihar Rivers ta tanadi hukuncinta kan rigimar dauya shekar ƴan majalisa 27 da ke marawa Wike baya.
Wasu masu zanga-zanga sun dira gidan gwamnatin jihar Kaduna. Sun bukaci gwamnan jihar, Uba Sani, ya cafke magabacinsa Malam Nasir Ahmad El-Rufai.
Jam'iyyar PDP ta kalubalanci hukuncin da babbar kotun tarayya ta yi na wucin gadi wanda ya hana ta tsige shugabanta na kasa, Umar Damagum daga mukaminsa.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya fatattaki sakataren yada labaransa, Kazie Uko a jiya Laraba 19 ga watan Yuni yayin da ya maye gurbinsa nan take da Njoku Ukoha.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zabe a jihar Edo, jam'iyyar PDP ta kori tsohon mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu kan zargin cin dunduniyarta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya kai wa Babangida da Janar Abdulsalami Abubakar ziyarat Barka da Sallah har gida a Minna, jihar Niger.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya ba da umarni ga babban mai binciken kudi a jihar domin binciken tsofaffin shugabannin kananan hukumomi 23.
Gwamna Alia ya karɓi dubannin masu sauya sheka yayin da yake rangadin godiya ga mazauna jihar Benuwai da suka zaɓe shi a ranar 18 ga watan Maris, 2023.
Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta caccaki APC mai mulkin ƙasar nan, ta ce jam'iyyar na kulla makircin yadda za ya ƙwace mulkin Kano daga hannun Gwamna mai ci.
Siyasa
Samu kari