Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Tsohon gwamnan Kano kuma jagoran Kwankwasiyya, Dr Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ga dukkan alamu maƙiyan Kano sun sake dawowa da wata manufa a rikicin sarauta.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyyar NNPP na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce gwamnatin tarayya da APC suna kokarin kafa sabuwar Boko Haram.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya sallami duka shugabanninn kananan hukumomi 23 a jihar bayan wa'adinsu ya kare a jiya Litinin 17 ga watan Yuni.
Gwamnatin Tarayya ta karyata zargin da ake yi na shirin sanya dokar ta baci a Kano domin tuge gwamnati musamman wanda Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi.
Jagoran NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya shawarci Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kauda kai daga masu kokarin ɗauke masa hankali, ya yi wa al'umma aiki a Kano.
Jam'iyyar APC reshen shiyyar Kudu maso Kudu ta bayyana goyon bayanta ga Bola Ahmed Tinubu, ta nemi sake tsayawa takara a zaɓen shugaban masa na 2027.
Oba na Benin, Mai Martaba, Oba Ewuare II ya ci gyaran dan takarar gwamna a jam'iyyar LP a Edo, Olumide Akpata a gaban jama'a kan ikirarin kasancewa jinin sarauta.
Sarkin Kano, Muhammadi Sanusi II ya bayyana musabbabin cire shi a kujerar sarautar Kano da gwamnatin Abdullahi Ganduje ta yi inda ya ce tsantsar siyasa ne kawai.
Tsohon gwamnan Edo kuma sanata mai wakiltar Arewacin jihar, Adams Oshiomhole ya ce jam'iyyar APC ta ɗauko hanyar kwace kujerar gwamna daga hannun PDP.
Siyasa
Samu kari