Gwamna Inuwa Yahaya ya taya Maryam Dan’azumi murnar lashe gasar Al-Qur’ani ta duniya a Saudiyya, tare da shirin karrama ta idan ta dawo Najeriya.
Gwamna Inuwa Yahaya ya taya Maryam Dan’azumi murnar lashe gasar Al-Qur’ani ta duniya a Saudiyya, tare da shirin karrama ta idan ta dawo Najeriya.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
PDP ta kammala loda bayanan takarar Farfesa Isa Ali Pantami a shafin INEC a matsayin dan takarar gwamnan Gombe na 2027, in ji Pantamiyya Movement.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar da ke neman takarar shugaban kasa ya sanar da Bola Tinubu abin da ya dace ya mayar da hankali a kai ba ƴan adawa ba.
Jam’iyyar ADC ta soki Shugaba Bola Tinubu kan kalamansa na “yin fafatawar siyasa har karshe,” tana mai cewa ya kamata ya fi mayar da hankali kan yaki da ta’addanci.
Masu ruwa da tsaki na ADC a Kudancin Kaduna sun bukaci Isa Ashiru ya dakatar da nada mataimakin takara har sai NWC ta yanke hukunci kan rikicin tikitin gwamna.
Masana sun ce zaben 2027 zai gwada karfin APC a Katsina bayan rasuwar Muhammadu Buhari, yayin da ake hasashen karin fafatawa tsakanin jam'iyyun siyasar jihar.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta yi zargin NNPP na neman mafaka, ta fara kokarin hada kai a goyawa takarar Obo da Kwankwaso baya a 2027.
APC ta kare Shugaba Bola Tinubu kan kalaman Peter Obi cewa ya gaji da mulki, tana mai cewa shugaban na ci gaba da aiki tuƙuru kuma yana gudanar da manyan ayyuka.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta yi barazanar kwace mulki daga gwamantin mai ci a jihar Osun yayin da aka fara kaddamar da kwamitin kamfen.
Kwamishinar Kudi ta Ondo ta kai karar shugabannin APC 35 kan zargin bata suna, yayin da kotu ta ɗage sauraron shari'ar zuwa Oktobar shekarar 2026.
Siyasa
Samu kari