Zaben jihohi
Tsohon shugaban hukumar DSS, Lawal Daura, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Katsina a 2027, domin magance matsalar rashin tsaro a jihar.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta fara rajistar masu kada kuri'a zagaye na biyu a 2026. An fara hakan ne domin shiri kan zaben 2027 da ke tafe a Najeriya
Hukumar INEC ta lika sunayen yan takara 12 tare da mataimakansu na jam'iyyu daban-daban, wadanda za su fafata a zaben gwamnan jihar Ekiti na shekarar 2026.
Babban lauya Sebastine Hon ya ayyana kudirin tsayawa takarar gwamnan Benue a 2027, inda bayyana shirin karbar mulki daga hannun Gwamna mai ci Hyacinth Alia.
Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi nasiha game da zaben 2027. Ya bukaci 'yan Najeriya su kayar da dukkan wanda bai cancanta ba a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya shawarci ƴan APC, musamman na Kano game da amfanin haɗin kai gabanin zaben gwamna a jihar.
Tsohon shugaban hukumar NIWA ta kasa, Oyebamiji ya samu nasarar zama dan takarar gwamnan jihar Osun a inuwar jam'iyyar APC bayan cimma yarjejeniya.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya tabbatar da komawarsa jam'iyyar Accord, inda zai nemi wa’adi na biyu a 2026 bayan ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
Kwamitin tantancewa na APC ya cire Omisore da wasu mutum shida daga takarar fitar da gwani na zaben kujerar gwamnan jihar Osun saboda matsalolin takardu.
Zaben jihohi
Samu kari