Zaben jihohi
Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Gwamnan Ekiti, Biodun Oyebanji, ya bayyana kaduwarsa bayan rasuwar fitaccen lauya kuma tsohon Sanata Anthony Ademuyiwa Adeniyi, yana da shekara 75.
Jam'iyyar APC mai mulki ta lashe zaben da aka gudanar a jihohin Kano, Ekiti, Nasarawa, Ondo, Ekiti da Enugu. Jam'iyyar PDP ta lashe kujerar jihar Rivers.
Gwamna Biodun Oyebanji na jihar Ekiti ya sake lashe zaben gwamnan jihar da aka gudanar a ranar Asabar 20 ga watan Yunin 2026 inda ya doke PDP, LP, ADC da sauransu.
Gwamna Biodun Oyebanji ya lashe wa’adin mulki na biyu a Ekiti bayan samun gagarumar nasara a zaben 2026, inda ya lashe dukkan kananan hukumomi 16 na jihar.
Jam’iyyar APC mai mulki ta doke ɗan takarar ADC, Ambasada Dare Bejide, a rumfarsa ta zaɓe da ke Ilawe-Ekiti, inda APC ta samu ƙuri’u 140, ADC kuma 37.
Bayan samun jinkiri na yan sa'o'i, hukumar INEC ta fara dora sakamakon zaben gwamnan jihar Ekiti a shafinta na tattara sakamako watau IReV da yammacin Asabar.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya yi Allah-wadai da kona ofishin ‘yan sanda a Isan-Ekiti, yana mai cewa lamarin ba shi da alaƙa da zaɓe.
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji na kokarin kafa tarihin zama zababben gwamnan na farko da ya lashe zabe sau 2 a jere idan ya samu nasara a zaben Ekiti 2026.
Zaben jihohi
Samu kari