Zaben jihohi
Shugaban jam'iyyar ADC, David Mark, ya tabbatar wa mambobinsu cewa jam'iyyar za ta shiga zabukan 2027 duk da hukuncin kotun da ya shafi kwamitinta na riko.
Tsohon IGP Mohammed Adamu ya yi watsi da tsarin maslahar da ake ƙoƙarin yi wa Sanata Ahmed Wadada a Nasarawa, inda ya sayi fom ɗin takara don fafatawa a APC.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin ƙananan hukumomi a Kano ta Kudu sun yi taro, inda suka bayyana cewa sun amince Rurum ya fito takarar Sanata a yankin.
Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Hajiya Lubna Baba Gusau ta ayyana shiga takarar Sanatan Zamfara Ta Tsakiya a 2027, inda ta yi alƙawarin ba da fifiko ga mata, matasa, da kuma ci gaban mazaɓarta.
Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Gwamnoni 7 na Arewa, ciki har da Zulum da Buni, za su sauka daga mulki a 2027. Legit Hausa ta yi nazarin nasarorinsu da kuma makomar siyasarsu kafin barin gado.
Tsohon Minista Hadi Sirika ya ayyana neman kujerar Sanata a Katsina ta Arewa yau 24 ga Afrilu, 2026, sakamakon kiraye-kirayen al'ummar shiyyar Daura.
Zaben jihohi
Samu kari