Zaben jihohi
A labarin nan, za a ji yadda wasu tsofaffin gwamnoni suaka samu nasarar samun takara na kujerun sanata a karkashin inuwar APC mai mulkin Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya cimma matsaya a kan wanda zai zama dan takarar gwamnan Kano a NDC yayin zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan za a ji cewa masu neman tikitin takarar gwamna a jihar Gombe sun sanar da cewa an yi yunkurin cusa sunan Pantami a cikinsu a zaben fitar da gwani.
Tsohon minista, John James Udoedehe ya ce talauci da rashin aikin yi ne suka sa yake neman takarar gwamnan Akwa Ibom a karkashin jam’iyyar ADC a 2027.
A labarin nan za a ji duk da Farfesa Isa Ali Pantami da Sanata Sa'idu Alkali sun janye daga takara a jam'iyyar APC, da sunayensu aka fafata a zaben fitar da gwani.
Jam'iyyar APC ta tabbatar da Gwamna Dauda Lawal a matsayin 'dan takarar gwamnan jihar Zanfara a zaben 2027, ya samu tikitin tazarce ba tare da hamayya ba.
Jam'iyyar APC reshen jihar Katsina ta tabbatar da Gwamna Dikko Radda a matsyain dan takarar gwamna a zaben 2027, zai nemi tazarce zuwa wa'adi na biyu.
Shugaban INEC, Farfesa Josh Amupitan, ya tabbatar wa masu zabe a jihar Ekiti cewa kuri’unsu za su yi tasiri yayin zaben gwamna da za a gudanar ranar 20 ga Yuni.
A labarin nan, za a ji cewa AbdulRahman Isa Ali Pantami ya bayyana cewa batun neman takarar mahaifinsa, Farfesa Isa Ali Pantami na nan daram a Gombe.
Zaben jihohi
Samu kari