Zaben jihohi
Jam'iyyar APC reshen jihar Katsina ta tabbatar da Gwamna Dikko Radda a matsyain dan takarar gwamna a zaben 2027, zai nemi tazarce zuwa wa'adi na biyu.
Shugaban INEC, Farfesa Josh Amupitan, ya tabbatar wa masu zabe a jihar Ekiti cewa kuri’unsu za su yi tasiri yayin zaben gwamna da za a gudanar ranar 20 ga Yuni.
A labarin nan, za a ji cewa AbdulRahman Isa Ali Pantami ya bayyana cewa batun neman takarar mahaifinsa, Farfesa Isa Ali Pantami na nan daram a Gombe.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon minista a Najeriya, Sa'id Ahmed Alkali ya sanar da dalilin da ya sa ya janye daga neman takarar gwamna a jihar Gombe.
Farfesa Isa Ali Pantami ya janye daga takarar gwamnan APC a Gombe, yana zargin karya dokar zabe da rashin gaskiya a tsarin fidda gwani na jam’iyyar.
APC ta soke sakamakon farko na zaben fitar da gwani a mazabar Pankshin/Kanke/Kanam da ke Plateau tare da ayyana Yusuf Gagdi a matsayin sahihin dan da takara.
Barista Isiyaku Danlawan ya bayyana dalilan da ya sa Dr. Jamilu Gwamna ya fi Isa Farfesa Ali Pantami da sauran masu neman takara cancantar tikitin APC a Gombe.
A jihar Plateau, tashin hankali ya barke yayin zaben fidda gwani na APC, inda aka kashe mutum guda. Rundunar 'yan sanda na binciken wannan lamari mai tayar.
Rikici ya barke yayin zaben fitar da gwani na APC a Mushin, Legas, inda masu kada kuri'a suka tsere bayan tashin hankali tsakanin masu goyon bayan ‘yan takara.
Zaben jihohi
Samu kari