Zaben jihohi
Hukumar INEC za ta fitar da sunayen 'yan takarar gwamna da majalisun jihohi ranar 29 ga Agusta, yayin da ake shirin babban zaben Najeriya na 2027.
A labarin nan za a ji cewa kudin da asusun FAAC ke raba wa tsakanin gwamnatin tarayya na jihohi da kananan hukumomi ya kai akalla Naira tiriliyan 47.
APC ta lashe dukkan kujeru 13 na shugabannin kananan hukumomi da kansiloli 171 a Ebonyi. Dan ministan ayyuka, Osborn Umahi shi ma ya samu kujera.
Ɗan Ministan Ayyuka David Umahi mai shekaru 28, Osborn Umahi, ya lashe kujerar shugaban Ohaozara, inda ya yi alkawarin yin aiki ba tare da albashi ba.
APC da Accord sun kashe kudi sama da ₦100bn a zaben gwamnan Osun, wanda ya wuce ka'idar doka. Jam'iyyun sun kashe kudin ne wajen siyan kuri'u da sauran al'amura.
Majalisar Yaƙin Neman Zaɓen Imole ta musanta rade-radin cewa Ademola Adeleke na shirin ficewa daga Accord Party zuwa APC bayan ganawarsa da Shugaba Bola Tinubu.
Domin inganta harkar tsaro da ababen more rayuwa, gwamnoni sun karbi biliyoyi tsakanin Janairu da Yuni 2026. Gwamnatocin jihohin Najeriya sun samu tsabar kudi N435bn
Hadimin Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya ce an hana Davido yin wasa a Edo har zuwa ƙarshen wa’adin gwamnan, yayin da rikicinsu ya ci gaba da ƙara zafi.
A labarin nan za a ji rundunar yan sandan Najeriya ta gano gaskiyar wanda wasu yan daba da ake zargin na da alaka da kungiyar asiri suka kaia wa hari.
Zaben jihohi
Samu kari