Zaben jihohi
A labarin nan, za a ji cewa masu neman takara da ke adawa da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a jihar Oyo za su ga shugaban kasa Tinubu.
Wasu ‘yan takara da ke samun goyon bayan gwamnonin jihohin Benue da Ondo sun fara shari'a da Kwamitin Gudanarwa na Kasa na Jam'iyyar APC kan takara.
Dan takarar gwamnan APC a jihar Bauchi, Muhammad Abubakar ya zabi tsohon kwamishina, Farouk Mustapha a matsayin abokin takarar shi a zaben gwamna na 2027.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya bukaci a karawa hukumar kudade domin tunkarar zabubbukan da ke tafe.
A labarin nan, za a ji cewa kalaman Sanata Rufa'i Hanga na cewa an so ba wa Mustapha Rabi'u Musasun jawo zazzafan martanin daga jam'iyyar adawa ta NDC.
Gaskiyar maganar yadda aka canza 'yan takaran APC daga baya ta fito. Sakataren yada labaran APC ya ce akwai abubuwan da aka yi la’akari da su wajen canjin.
A labarin nan, za a ji cewa an samu rahoton sabon rikici da ke kara kamari a jam'iyyar NDC reshen jihar Kano bayan Kwankwaso ya turje a kan yan takara.
Matar Nasir El-Rufai ta ce babu gudu babu ja da baya a goyon bayan Isa Ashiru Kudan. Hakan yana zuwa ne bayan bullar wata wayar tarho tsakanin 'dan takaran da wani.
Wasu Gwamnoni na neman zarcewa a mulki, ‘dan takaran PDP ya yi alkawarin barin ofis bayan shekaru 4. Ifeanyi Odili da mai neman gwamna a Ebonyi ya fita dabam.
Zaben jihohi
Samu kari