Da duminsa: APC ta dage ranar tantance 'yan takarar shugabancin kasa

Da duminsa: APC ta dage ranar tantance 'yan takarar shugabancin kasa

FCT, Abuja - Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da dage ranar tantance masu takarar shugabancin kasa a karkashin jam'iyyar wanda da farko ta saka zai kasance a ranar Litinin, 23 ga watan Mayu.

ABIN LURA: Za ku iya ceton rayuwar diya mace dake cikin hadari. Bada gudunmuwarka ga Patreon na Legit

Channels Tv ta ruwaito cewa, jam'iyyar mai mulki za ta bayyana sabuwar ranar da za ta tantance 'yan takarar nan gaba kadan.

Da duminsa: APC ta dage ranar tantance 'yan takarar shugabancin kasa
Da duminsa: APC ta dage ranar tantance 'yan takarar shugabancin kasa
Asali: Original

Karin bayani na nan tafe...

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Khalid avatar

Aisha Khalid (Hausa editor) Aisha Khalid marubuciyar jaridar Legit.ng ce mai fatan shahara. Ta samu digirinta na farko a jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria a shekarar 2018. Ta kwashe shekaru tana rubutu a fannonin siyasa, nishadi, tsegumi da sauransu. Za a iya tuntubar ta a adireshin email din ta kamar haka: aisha.khaleed@corp.legit.ng