Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Gwamnatin tarayya ta bayyana dalilin karin kudin katin waya na kira da data yayin da SERAP da NATCOMS ke shirin maka gwamnatin Tinubu da NCC a gaban kotu.
Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Dakarun sojoji sun fafata da 'yan ta'addan inda suka fatattake su bayan an yi gumurzu
Rahotanni sun bayyana cewa an sace fastoci uku a jihar Kogi bayan sun yi wa’azi. Masu garkuwar na neman Naira miliyan 20 a matsayin kudin fansar malaman.
Kamfanin NNPC ya kara farashin man fetur zuwa N990 a Abuja da N965 a Lagos. An bayar da lasisin matatar mai a Delta ga kamfanin MRO Energy Limited.
Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON), ta sanya lokacin da maniyyata za su kammala biyan kudaden Hajji na shekarar 2025. NAHCON ta ce ba za ta yi kari ba.
Kungiyar 'yan kasuwa ta TUC ta bayyana rashin jin dadinta a kan shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na karin harajin VAT, kamar yadda dokokin gyaran haraji.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da shirin rabon dabbobi ga mata domin dogaro da kansu. Ya gargadi wadanda za su ci gajiyar shirin.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari ya shiga matsala da shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, ya kai kararsa kotu kan zargin bata masa suna da kiransa 'dan ta'adda.
Wata babbar kotun jihar Kaduna ta ki karbar bukatar samun beli ta tsohon kwamishinan kudi a gwamnatin Nasir Ahmad El-Rufai, Alhaji Bashir Sa'idu.
Labarai
Samu kari