Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Fusatattun matan aure a jihar Imo sun yi zanga-zanga a Owerri kan zargin cewa daliban jami’a mata na amfani da shigar nuna tsaraici wajen kwace masu mazajensu.
Har yanzun babu tabbas game da ministocin da suka janye takara bayan rahoto ya nuna sun aje aiki, shugaba Buhari ne kaɗai zai yanke hukunci, inji Lai Muhammed.
Gwamnatin Jihar Legas ta haramta yin haya da babur wato acaba a kananan hukumomi shida na jihar. Gwamna Babajide Sanwo-Olu na Legas ne ya sanar da hakan yayin d
Ministar kudi Zainab Ahmed, ta dakatar da babban akanta-janar na tarayya, Ahmed Idris, har sai baba-ta-gani domin bincike kan zargin da ake masa na wawure kudi.
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), ta sauya wa babban Akanta Janar na tarayya, Ahmed Idris wurin zama; Kano zuwa Abuja.
A kalla rayukansu biyar suka salwanta yayin da gidaje masu yawa suka kone sakamakon arangama tsakanin 'yan kasuwa da 'yan acaba a yankin AMAC a birnin Abuja.
Wani ɗalibi mai kwazo da ke karatun babban diplona a fannin injiniya ya kwanta dama yayin da yake cikin jin daɗinsa da budurwarsa a wani Otal a Ibadan, Oyo.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi kwaskwarima ga tuhume-tuhumen da ta ke yi wa shugaban haramtaciyyar kungiyar yan aware ta Biafara, Nnamdi Kanu, rahoton The Pu
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Laraba, ta ki bayar da belin shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB), Nnamdi Kanu.
Labarai
Samu kari