Binciken Majalisar Wakilai ya gano sabbin bayanai kan PFIPC, yayin da shugaban ma’aikatan gwamnati ya amince da gazawar tantance takardu kafin amincewa.
Binciken Majalisar Wakilai ya gano sabbin bayanai kan PFIPC, yayin da shugaban ma’aikatan gwamnati ya amince da gazawar tantance takardu kafin amincewa.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Wani ango ya ce ya fasa auren amaryarsa bayan an kammala komai ana jiran zuwan rana. Uwar amaryar ta sume nan take inda aka kwashe ta zuwa asibiti.
Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya amince da dakatar da wani ma’aikacin karamar hukumar Malumfashi, Usman Iliyasu daga aikin sa, bisa zargin siyar da filaye.
Yan gida daya su 8 da ke hanyarsau ta zuwa gida bikin sabuwar shekara sun mutu a hatsari a mararrabar Amanwozuzu da ke karamar hukumar Ikeduru ta jihar Imo.
Wasu miyagun yan bindida sun kai farmaki kauyuka uku a babban birnin Tarayya Abuja da jihar Neja, sun kashe mutane hudu tare da sace wasu akalla 39.
Abdul-Samad Rabiu ya ziyarci Bola Ahmed Tinubu domin yi masa gaisuwar bikin karshen shekara. BUA ya ce a kan N3500 ake bada sarin siminti kuma ba zai tashi ba.
Wani jami'in hukumar NSCDC, Abubakar Nurudeen, ya rasa ransa sakamakon taka wani abun fashewa bisa tsautsayi a jihar Borno ranar Alhamis da ta gabata.
Ambasada M. Z Anka ya rasu da safiyar yau Juma'a bayan fama da gajeriyar jinya, marigayin shi ne mahaifin kwamishinar Kiwon Lafiya a jihar Zamfara.
Da ake tattara jjami’o’i 20 da suka fi kowane kyau a nahiyar Afrika a shekarar nan, ba a labarin makarantun Najeriya. Jami’ar Kafr El Sheikh ta na kan gaba.
Wani matashi dan Najeriya ya nuna damuwarsa a soshiyal midiya bayan masoyiyarsa ta girkawa danginsa su 70 abinci mai gishiri. Jama’a sun yi martani.
Labarai
Samu kari