Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
An samu matsala a belin Sheilh Idris Bauchi a shair'ar da ake yi da shi kan zargin batanci ga manzon Allah. An bayyana dalilin da zai ci gaba da zamn gidan kas.
Miyagun 'yan bindiga sun sace wani Likita a kan hanyarsa ta zuwa duba aiki yaƙi da cutar cuzon sauro a jigar Benuwai ranar Litinin, yan sanda suna kan bincike.
Hukumar yan sandan jihar Bauchi ta bayyana cewa dakarunta sun damke masu laifi sama da 100 da ake zargin suna da hannu a aikata manyan laifuka a faɗin jigar.
Jami'an tsaro sun kwamushe wasu mutane hudu da ake zargin shirya kai hari gidan tsohon shugaban kasa, Atiku Abubakar a Yola da kuma wasu wurare a birnin Yola.
Sanatan jihar Abia da ke Kudu maso gabashin Najeriya a majalisar dattawa ta Takawas, Sanata Mao Ohuabunwa, ya rashin mai ɗakinsa, ta rasu a Asibitin Abuja.
Bankin Duniya ta bayyana kasashe da suka fi samun hauhawan farashin kayan abinci a duniya daga watan Maris zuwa Juni 2023, Najeriya ba ta daga cikin kasashen.
Musulmai a jihar Osun suna son a amince da shari'ar musulunci a jihar. Ƙungiyar musulmai ta jihar dai ita ce ta aike da wannan buƙatar zuwa ga gwamna Adeleke.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta ci tarar duk wani mai POS da ya ki bin umarnin da ta bayar kan sana'ar, tarar naira miliyan daya. Gwamnatin ta hannun.
Rahotanni daga jihar Kogi sun bayyana cewa rikici ya ɓarke tsakanin manoma da makiyaya a yankin ƙaramar hukumar Yagba da gabas, kuma an rasa rayuka da dama.
Labarai
Samu kari