Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a gidan wata babbar malamar jami'a ta jami'ar jihar Nasarawa tare da yin awon gaba da ita zuwa cikin daji.
Sanatoci sun fara binciken yadda Gwamnati ta kashe Naira Tiriliyan 11 a shekaru 13. An yi ta kashe kudi daga zamanin marigayi Ummaru ‘Yar’adua zuwa yau.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun tare hanya a jihar Kaduna inda suka yi garkuwa da mutane masu yawa. Cikin waɗanda ƴan bindigan suka sace har mai shayarwa.
Farfesa Kingsley Moghalu ya fadi abin da zai jawo Naira ta farfado bayan $1 ta wuce N1200 a BDC, tsohon mataimakin gwamnan CBN ya ba sababbin Gwamnoni shawara.
Sabon shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya umarci dukkan jami'an hukumar daga mataki na 17 zuwa kasa su bayyana kadarorinsu kamar yadda shi ma ya yi.
Wani magidanci ya yi sanadiyyar mutuwar matarsa a jihar Benue bayan ya caccaka mata wuƙa a jiki. Ƴan sanda sun tabbatar da aukuwar mummunan lamarin.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin kaca-kaca da ƴan ta'adda a jihar Sokoto. Dakarun sojojin sun halaka ƴan ta'adda masu yawa tare da ƙwato makamai.
Kakaki a majalisar tarayya, Hon. Philip Agbese ya ce Dr. Yemi Cardoso bai san abin da yake yi a CBN ba. Majalisa ta aikawa Gwamnan bankin CBN sammaci.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya gargadi Sheikh Gumi kan kalamansa na nade-nade a wannan gwamnati inda ya ce malamin a yanzu ba shi da ta cewa.
Labarai
Samu kari