Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
‘Yan sandan Osun sun kama Sakataren Gwamnatin Jihar, Teslim Igbalaye, da wasu mutum biyar bayan samame a gidansa, inda aka gano ₦4.8m da wasu kayayyaki.
Hukumar yan sandan Najeriya ta ce ba za ta kori jami’an da aka gani a wani faifan bidiyo suna tsintar kudi a filin jirgin sama na Benin da ke jihar Edo ba.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta gayyaci tdohuwar ministar tsohon Shugaba Muhammadu Buhari, kan badakalar N37bn.
‘Yan Majalisa sun yi wa kan su karin N140bn a kasafin kudin 2024. Sanatoci da ‘Yan majalisar wakilai sun warewa kan su N344bn daga lissafin N200bn.
A karshe, Gwamna Dauda Lawal ya shiga tsakani bayan rikicin masallacin da ya jawo shafe shekaru bakwai a rufe kan rikicin akida a garin Moriki a jihar Zamfara.
Allah ya karbi rasuwar kawun Gwamna Abba Kabir Yusuf, Alhaji Hassan Yusuf Danmakwayo a yau Asabar 30 ga watan Disamba bayan fama da jinya a Kano.
Majalisar Dattawa da amince wa Shugaba Tinubu karbo basukan dala biliyan 7.8 da kuma Yuro miliyan 100 don inganta rasuwar 'yan kasar ta fannoni da dama.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai farmaki a jihar Nasarawa inda suka halaka mutum biyu. Jami'an yan sanda sun kuma cafke wani dalibin jami'a dauke da bindiga.
Gwamnatin jihar Bayelsa ta dauki mataki kan auren da aka kulla tsakanin yar shekara 4 da wani dan shekara 54 a garin Akeddei da ke karamar hukumar Sagbama ta jihar.
An bayyana yadda majalisar dattawa ta nemi ganin manyan jiga-jigan tsaron Najeriya kan kisan wasu mutane sama da 100 a jihar Filato. An nemi zama da manya.
Labarai
Samu kari