Kwamitin alkalai biyar na kotun koli ya soke umarnin kowa ya tsaya a matsayinsa da kotun daukaka kara ya bayar, ya tabbatar da shugabancin tsagin Sanata David Kark.
Kwamitin alkalai biyar na kotun koli ya soke umarnin kowa ya tsaya a matsayinsa da kotun daukaka kara ya bayar, ya tabbatar da shugabancin tsagin Sanata David Kark.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Hukumar EFCC ta damke tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele kan zargin badakalar makudan kudade, wannan na zuwa ne awanni kadan bayan DSS ta sake shi.
Ana zargin 'yan bindiga sun fille kan wani babban dan sanda a jihar Abia bayan sun farmaki rundunar, sai dai rundunar ta musanta inda ta ce dan sa kai aka kashe.
Nnamdi Kanu zai tashi da N8bn daga hannun Gwamnatin Tarayya tun da IPOB ta yi galaba a Kotu. Alkali ya ce tsare shi da ake ta yi ya saba doka da tsarin mulki.
Rundunar sojin Najeriya ta yi ajalin mayakan Boko Haram 6 a jihar Yobe yayin ta cafke wasu mutane biyu da ke safarar miyagun makamai a jihar Kaduna.
Watanni da barin ofis, Rotimi Amaechi ya tabo Hadiza Bala Usman da shugabannin Najeriya. Amaechi ya ce karyayyaki sun yi yawa a littafin Hadiza Bala Usman.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda, ya ce ko alama ba zai nemi tattauna wa da yan bindigan daji ba, maimakon haka zai yaƙe su da karfin soji sai sun tuba da kansu.
Wasu malamai sun yi ta dukan dalibi har sai da ya rasa ransa a wata makaranta a Zaria da ke jihar Kaduna, wasu masana sun ba da shawara kan ladabtar da dalibai.
Wani iftila'in gobara da ya afku a birnin Calabar da ke jihar Kuros Riba ya yi sanadin asarar dukiya ta kusan naira miliyan 25 makare a cikin wasu manyan shaguna.
Wata matashiyar budurwa ta saki bidiyon da ke nunawa mutane kazantaccen muhallin da take sarrafa man ja. Mutane da dama sun cika da mamaki bayan kallon bidiyon.
Labarai
Samu kari