Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Fasto Kingleo David Elijah ya bayyana cewa ya hango za a cigaba da hantarar kotun ƙoli kan hukuncin da ta yanke na tabbatar da nasarar Shugaba Bola Tinubu.
Wasu miyagun yan bindiga sun kutsa garin Ruwan Rana a karamar hukumar Bukkuyum cikin dare sun sace hakimin garin Alhaji Makau da wasu mutane biyar.
Tsohon ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung ya yi magana kan rikice-rikicen da ke aukuwa a jihar Plateau da hanyar da za a bi domin magance su.
Jami'an ƴan sanda tare da haɗin gwiwar jami'an sojoji sun samu nasarar ceto wasu mutum huɗu da miyagun ƴan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Katsina.
Wasiu Oyekan ya daki marigayi Ibrahim Lateef a wuya inda ya fadi ya buga kai a kasa, nan take ya fara fitar da jini ta hanci ta kunne inda ya ce ga garinku.
Aan samu tashin wata mummunar gobara a wata babbar kasuwa a jihar Legas, inda ta laƙume kayayyakin miliyoyin naira. Ba a samu asarar rayukan mutane ba.
Dr Ado Ibrahim, Ohinoyi na kasar Ebira ya rasu a wani asibitin Abuja. Basaraken mai daraja ta daya ya rasu ne a ranar Lahadi, 29 ga watan Oktoba yana da shekaru 94.
Wasu miyagun ƴan bindiga ɗauke da makamai sun kai munanan hare-hare a ƙauyukan Domawa da Sukola na jihar Katsina inda suka halaka mutum uku da sace wasu da dama.
An zargi shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da naɗa mambobin jam'iyyar APC miƙamin kwamishinonin zaɓe na INEC domin ba ƴan adawa cikas a zaɓen 2027.
Labarai
Samu kari