DSS ta gurfanar da mutum biyar da ake zargin mambobin Ansaru ne kan sace ɗalibai da malamai a Oyo da kashe mutum biyu, yayin da kotu ta ce a tsare su.
DSS ta gurfanar da mutum biyar da ake zargin mambobin Ansaru ne kan sace ɗalibai da malamai a Oyo da kashe mutum biyu, yayin da kotu ta ce a tsare su.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Kogi da aka yi kwanaki, Dino Melaye ya haddasa cece-kuce bayan ya koka kan rashin mai girkinsa a turai.
Bayan hare-haren da yan bindiga suka kai kananan hukumomin Bokkos da Barkin Kadi na jihar Filato, yan siyasa sun fara kai ziyara, ciki harda Shettima da Peter Obi.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana irin jin dadin da ya yi bayan Shugaba Tinubu ya cire tallafin mai a Najeriya yayin da ake fama da tsadar rayuwa
Cif Sanya Atofarati ya kafa tarihi a kundin bajinta na Guinness bayan shafe awanni 120 ya na kallon talabijin a jihar Ekiti a yau wanda ya fara tun ranar Laraba.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya sha alwashin inganta wutar lantarki yayin da aka shiga shekarar 2024, Bola ya ce wutar za ta wadata a ko ina a fadin kasar.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya soki jigon jam'iyyar, Salihu Lukman kan kalamansa da zargin ya na shugabanci irin na Abdullahi Adamu.
Jami'an 'yan sanda biyu sun jikkata bayan wasu direbobin mota biyu sun murkushe su da gan-gan a jihar Legas, tuni aka kwashe su zuwa asibiti don ba su kulawa.
Yarima Isah Ado Bayero, ɗan sarkin Kano ka yanzu, mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero, ya biye wa Sarkin Benin sun halarci taron addu'o'in a cocin Benin.
Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu a kasafin kudin sabuwar shekara 2024 wanda aka yi ƙiyasin zai laƙume N28.78tr a fadar shugaban kasa da ke birnin Abuja.
Labarai
Samu kari