'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
An samu asarar miliyoyin naira bayan wata gobara ta tashi a fitacciyar kasuwar da ake ji da ita a jihar Rivers. Gobarar dai ta tashi ne a cikin tsakar dare.
Wani dan Najeriya ya bada labari kan yadda kwatsam kwakwalwarsa ta koma fanko a dakin jarrabawa bayan ya kwanta da wata budurwa. Ya kasa rubuta koda kalma daya.
Gwamnatin Akwa Ibom ta yi alkawarin biyan matan da suka haifi 'yan biyu naira dubu 50 duk wata yayin da wadanda suka haifi 'yan uku za su samu naira dubu 100.
Yayin da ake ci gaba da kiraye-kirayen tube Sarkin Kano, Ado Bayero, Sarkin zai kaddamar da aikin bude sabon asibitin kungiyar Musulunci ta Ahmadiyya Muslim Jama’at.
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi ajalin jami'an hukumar ɗan sanda ɗaya yayin da suka kai hari caji ofis a wani kauyen karamar hukumar Batsari da je jihar Katsina.
Wata matar aure yar Najeriya ta koka bayan ta gano cewa mijinta na da haihuwa tare da wata daban. Watannin dan biyu kuma danginsa sun sani sarai.
Rabiu Musa Kwankwaso ya fadi makomar masarautun Bichi, Rano, Gaya, da Karaye da Ganduje ya kirkiro a Kano. Gwamnati za ta duba yiwuwar dawo da Muhammadu Sanusi II.
Ma'aikatan wani otel da ke Yola sun gano gawar wata mata cikin yanayi mara kyau bayan wani mutum da suka taho otel din tare ya fita da cewa zai dawo ba da dadewa ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wasu gawurtattun kwamandojin yan ta'adda uku a jihar Borno. Sojojin sun ceto mutanen da suka sace.
Labarai
Samu kari