Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Yanzu muke samun labarin yadda Allah ya yiwa tsohon gwamnan jihar Filato rasuwa bayan da aka bayyana ya yi rashin lafiya. AN bayyana kadan daga tarihinsa.
Gwamnatin Hamas ta bayyana adadin wadanda aka kashe a yankin Gaza tun bayan fara yakin da aka fara a watan Oktoba tsakanin abokan gaban biyu a yankin.
Akalla mutane 10 su ka rasa rayukansu yayin da su ke tafiya zuwa taron siyasa a jihar Kogi, wadanda su ka rasa rayukan nasu 'yan jam'iyyar SDP ne a jihar.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta ce ta kama wani matashi da ake kira 'kwararren barawon akuya' a karamar hukumar Kagarko na jihar Kaduna.
Rahoto ya bayyana cewa, an gano adadin motocin da tsohon gwamnan CBN ya siya da kudaden da ake zargin ya kwashe ya mayar dasu na shi a kasar nan.
Muhammadu Buhari ya kashe kasa domin babu abin da ya jawo hauhawan farashi har Naira ta rasa kima da darajarta a ra’ayin Muhammad Sanusi II irin cin bashi daga CBN
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan yawan yajin aikin da ƙungiyoyin malaman jami'o'i ke tafiya. Ya ce tattaunawa ce hanyar kawo ƙarshen hakan.
Tsohon kwamishinan 'yan sanda a Najeriya, Fatai Shittu Adio ya rasu ya na da shekaru 73, Fatai dan asalin jihar Kwara ne wanda ya yi a jihohi da dama.
A yan kwana kin nan an rika samun rahotanni na zargin sace al'aura (mazakuta) a jihohin Najeriya daban-daban kamar Nasarawa, Bauchi, har ma da birnin tarayya Abuja.
Labarai
Samu kari