'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Olu Agunloye, ministan lantarki da karafa a karkashin gwamnatin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya shaki iskar yanci daga kurkukun Kuje,an tabbatar da hakan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake nada Dakta Bayero Farah a matsayin shugaban hukumar Koyar Da Fasahar Sufuri ta Najeriya (NITT).
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano tsige wasu daraktocin KIRS guda takwas daga mukamansu, tare da umurtansu da su mika ragamar ayyuka ha mataimakansu.
Tsofaffin sojoji sun taimakawa gwamnatin Bola Tinubu da shawarwarin magance matsalar tsaro, ana sai a samu zaman lafiya a 2024 idan aka dauki maganarsu.
Wata matashiya yar Najeriya ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya kan abun da ta gano cikin mifie dinta. Ta ce N50 ta siye shi a wani garejin mota a Legas.
Malaikah Raja, kyakkyawar matar aure daga Dubai ta bayyana yadda take kashe KSh miliyan 37 da mijinta ke bata duk wata a matsayin alawus don ta wataya.
Gobara ta tashi a dakin taro na miliyoyin naira mallakin Ahmed Musa da ke Kaduna. Gobarar ta shafi harabar dakin taron ne bayan ta tashi daga wani shago.
Jirgin shugaban kasa ya kusa watsewa a hanyar kasar waje a 2015. Femi Adesina a littafin da ya rubuta kwanan nan, ya ce jirgin shugaban kasa ya ga tashin hankali.
Ministan babban birnin tarayya Nyesom Wike, ya sanar da batun kama wasu masu yiwa yan bindigar da suka addabi mazauna babban birnin Abuja leken asiri.
Labarai
Samu kari