Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasaraa kotun daukaka kara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasaraa kotun daukaka kara.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Daga N190, yanzu ana maganar litar fetur zai iya zarce N720, an ji labari akwai yiwuwar Bola Ahmed Tinubu ya canza shawara a kan janye tsarin tallafin man fetur
Shugaban hukumar sojojin saman Najeriya ya bayyana dalilan da ke sanyawa jiragen hukumar suna yin hatsari a yayin da su ke bakin aiki wajen fatattakar miyagu.
Kungiyar Dattawan Arewa ta gargadi shugaban kasa, Bola Tinubu da kungiyar ECOWAS kan matakin soji a kan Nijar, ta ce matakin soji ba zai haifar da ɗa mai ido ba
Wani masanin tsaro a jihar Zamfara Sani Shinkafi ya bayyana cewa wasu mutane da suka haɗa da sarakunan gargajiya, likitoci, jami'an tsaro ne ke da hannu a.
Hadimin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya yi magana kan inda Nasir Ahmad El-Rifai ya koma, kwanaki kaɗan bayan ya haƙura da zama minista.
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa maganar karin kudin mai a kasar babu kamshin gaskiya a cikinta, ya bukaci mutane su kwantar da hankalinsu.
Ƴan bindiga sun sace bayin Allah masu yawa bayan sun ɓadda kama ta hanyar yin shigar mata a jihar Zamfara. Adadin yawan mutanen da suka sace bai bayyana ba.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya gana da shugaban hukumar sojojin saman Najeriya kan mummunan harin da ƴan bindiga suka kai wa dakarun sojoji a jihar.
Sanata Shehu Sani ya yabawa gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf kan hana karin kudin makarantun firamare da sakandare masu zaman kansu, ya ce abin a yaba ne.
Labarai
Samu kari