Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Shahararren malamin addinin Musulunci, Imam Saidu Abubakar ya riga mu gidan gaskiya da safiyar yau Juma'a 17 ga watan Nuwamba a birnin Gombe da ke jihar..
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta ce ba ta gamsu da hukuncin Kotun Daukaka Kara na korar Abba daga kujerar gwamnan jihar Kano ba, ta garzaya Kotun Koli.
Babu maganar yajin-aikin kungiyar ASUU a jami’o’i Idan Bola Ahmed Tinubu ya na mulki. Tinubu ya je taron yaye daliban jami’ar FUTO, ya dauki alkawarin gyara ilmi.
Mayakan ISWAP da Boko Haram akalla 60 ne su ka hallaka yayin wani artabu tsakaninsu a tsibirin Tumbum Ali da ke karamar hukumar Marte a cikin jihar Borno.
Mutane da dama sun samu raunuka bayan an samu ɓarkewar rikici a tsakanin manoma da makiyaya a jihar Kano. Rikicin ya jawo mutane da dama sun samu raunuka.
Rundunar yan sanda reshen jihar Ebonyi ta tabbatar da mutuwar jami'anta guda biyu a harin da wasu tsagerun yan ta'adda suka kai a Abakaliki, jihar Ebonyi.
Wata kotun majistare mai zama a birnin Port Harcourt na jihar Rivers, ta tura wasu mutum biyu zuwa gidan gyaran hali bisa cin zarafin wani tsohon kan satar mazakuta.
Wasu makasa da ba a san ko su waye ba sun halaka ɗaibar kwalejin fasaha da ke Offa, hukumar makaranta ta fara bincike don zakulo waɗanda suka aikata kisan.
A cewar Reno Omokri, gazawar jam’iyyun LP da NNPP na hadewa da PDP zai sa shugaba Tinubu ya samu tazarce idan ya sake tsayawa takara a zaben 2027.
Labarai
Samu kari