Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon shugaban ƙasa na mulkin soja a Najeriya, Abdulsalami Abubakar ya yi magana kan yadda tattaunawarsu ta kaya da sojojin juyin mulkin Jamhuriyar Nijar.
Jami'an rundunar yan sanda a Bauchi sun kama wata matar aure kan zargin kashe jinjirin kishiyarta mai kwanaki hudu a duniya da taimakon maganin kashe kwari.
Kungiyar Gamayyar Shugabannin Matasan Kudu maso Gabas, COSEYL ta soki Bola Ahmed Tinubu da cewa ya na amfani da kudin tallafi don rainawa 'yan Najeriya hankali.
Ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ya bayyana cewa Najeriya za ta yi amfani da fasahohin zamani wajen tabbatar da tsaron iyakokinta. Ya bayyana.
'Yan sanda a kasar Burtaniya na tuhumar tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke da cin hanci da rashawa kan karbar kwantiragin miliyoyin Daloli.
Kotun majistare da ke zamanta a birnin Awka ta jihar Anambra ta daure lakcra, Peter Ekemezie kan zargin bata sunan Farfesa Asigbo na jami'ar UNIZIK da ke jihar.
Sabbin ministocin tsaron Najeriya, Muhammad Badaru Abubakar da Bello Matawalle sun sha alwashin kawo sauyi mai kyau a fasalin tsaron ƙasar nan cikin shekara 1.
Bwala, hadimin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya gargaɗi sabon ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike kan yin rusau.
Jami'an tsaro na Amotekun, sun yi nasarar cafke wasu masu garkuwa da mutane 3 a jihar Ondo. Jami'an sun yi nasarar kama mutanen ne a yayin da suke ƙoƙarin.
Labarai
Samu kari