Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Fasto David Ayuba Azzaman ya bayyana cewa an nuna masa cewa gwamnatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu akwai wanda ke juya akalarta a cikin wani wahayi da ya samu.
Gwamna Babajide Sanwo Olu ya ware Naira miliyan 70 domin buga hotunan Tinubu a Legas, ana ta kukan babu kudi, amma da alama har yanzu ba a rage sharholiya ba.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa shi kan masarautun gargajiya sun fi masa ko wane bangare a Najeriya inda ya bayyana muhimmancinsu ga kawo hadin kai.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya yi alkawarin saka wadanda su ka lashe gasar musabaka cikin jerin malamai ma su fadakarwa a aikin hajjin shekarar 2024.
Gwamnatin jihar jihar Osun ta haramta kaciyar mata a fadin jihar baki daya yayin da ta bayyana illolinta ga 'ya'ya mata inda ta gargadi jama'a kan wannar al'ada.
Dan takarar jam’iyyar LP, Peter Obi ya shiga sahun yan siyasa wajen taya Atiku Abubakar murna yayin da ya cika shekaru 77 a duniya. Ya kira shi da babban yayansa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo da kyakkyawar matarsa, Dolapo, suna bikin cikarsu shekaru 34 da aure. Sun saki bidiyo da hotuna.
Tsagerun yan bindiga sun kai farmaki tare da kashe mutane 20 a yankunan Yangtu da Ussa da ke jihar Taraba, a yammacin ranar Juma'a, 24 ga watan Nuwamba.
Wata matashiya da ke da hannu daya ta bayyana cewa mijinta na da sa’a duba ga cewar ita din kyakkyawa ce. Bidiyon da ya wallafa a TikTok ya burge masoyanta da dama.
Labarai
Samu kari