Majalisar Wakilai ta Najeriya ta gano cewa an yi amfani da wata wasiƙar fadar shugaban ƙasa ta bogi wajen samun amincewar gwamnati ga wata “hukumar bogi” ta PFIPC.
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta gano cewa an yi amfani da wata wasiƙar fadar shugaban ƙasa ta bogi wajen samun amincewar gwamnati ga wata “hukumar bogi” ta PFIPC.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
Jami'an tsaro sun yi nasarar cafke gasurkumin shugaban yan bindiga wanda ya dade yana kakabawa al'ummar kauyukan da ke Tsafe, jihar Zamfara haraji.
Wasu gwamnoni akalla 9 a Najeriya sun tabbatar da aniyarsu ta zartar da hukuncin kisa ko ɗaurin rai da rai kan duk wanda aka kama da laifin garkuwa da mutane.
Bayo Onanuga, mai ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara ta musamman kan harkokin labarai ya bayyana dalilin mayar da wasu manyan ofisoshi Legas.
Wani mutum da ya yi iƙirarin cewa shi ma'aiki ne, ya nutse cikin ruwa kuma nan take kada suka yi kaca-kaca da naman shi a lokacin da ake yin baftisma.
Ola Olukoyede,shugaban hukumar EFCC, na fuskantar barazanar dauri a magarkama. An tattaro cewa Olukoyede da hukumar EFCC sun ki bin wani umurnin kotu.
Tsohon kakakin Majalisar jihar Anambra, Anayo Nnebe ya riga mu gidan gaskiya ya na shekaru 61 a duniya a daren jiya Talata 23 ga watan Janairu a birnin Awka.
Bayanai sun bayyana kan yadda kungiyar dattawan Yarbawa ta Afenifere ta tsige Ayo Adebanjo a matsayin mukaddashin shugabanta a gidan jagoranta, Pa Reuben Fasaranti.
Tsohon Ministan Ayyuka da Gidaje, Babatunde Raji Fashola ya ce bin diddigi da ka'ida ya jawo wa Isa Pantami bakin jini a gwamnatin Muhammadu Buhari.
Rahotanni sun nuna cewa an kashe rayukan mutane sama da 30 da safiyar Laraba a ƙaramar hukumar Mangu duk da gwamnatin Filato ta sanya dokar zaman gida.
Labarai
Samu kari